
Yan sansanin IDP







Gwamnatin Buhari za ta dawo da 'yan gudun hijirar Borno 4,982 daga Kamaru
Gwamnatin shugaba Buhari tana kokarinta wajen dawowa da 'yan gudun hijiran jihar Borno dake zaune a kasar Kamaru. An bayyana shirin dawo da sama da su 4,000.