![Ruwa yayi gyara: Mamakon ruwa da iska ya lalata gidaje 100, an rasa muhalli a Plateau](https://cdn.legit.ng/images/560x315/337091a53a7c2462.jpeg?v=1)
Yan sansanin IDP
![Ruwa yayi gyara: Mamakon ruwa da iska ya lalata gidaje 100, an rasa muhalli a Plateau](https://cdn.legit.ng/images/560x315/337091a53a7c2462.jpeg?v=1)
![Abin tashin hankali: Wata 'yar gudun hijira ta yanke jiki, sai dai aka dauki gawarta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/6289d7990097244a.jpeg?v=1)
!['Yan sanda sun cafke matasa masu yunkurin kona sansanin 'yan gudun hijira a jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/caeca5ce6738da62.jpeg?v=1)
![Yara 9 daga cikin 102 da aka sace a jihar Arewa sun samu nasarar kubucewa, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3b03aade885783d3.jpeg?v=1)
!['Yan gudun hijira sun fusata Gwamna Zulum bayan sun yi abu 1 tak](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3b03aade885783d3.jpeg?v=1)
![Tashin hankali yayin da ’yan bindiga suka farmaki ’yan gudun hijira a jihar Arewa, an rasa rayuka](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4478964d188c0b62.jpeg?v=1)
![Borno: Gobara ta yi barna a sansanin 'yan gudun hijira, mutane 2 sun mutu, gidaje 1,000 sun kone](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fe816badd5ec48ef.jpeg?v=1)
Gobara a sanyin safiyar ranar Laraba ta yi sanadin mutuwar 'yan gudun hijira biyu tare da kona sama da gidaje 1,000, hukumar SEMA ta bayyana hakan.
![Da Dumi-Dumi: Rayuka Da Dama Sun Salwanta Bayan Wani Gini Ya Rufto Kan Yan Gudun Hijira a Borno](https://cdn.legit.ng/images/190x107/69903cbbefb0e55d.jpeg?v=1)
An samu asarar rayukan ƴan gudun hijira mutum shida bayan wani ginin da su ke aune a ciki ya rufto musu. Ginin dai ya rufto ne bayan an yi ruwan sama mai yawa.
![Bayin Allah Da Dama Sun Jikkata, Dukiyoyi Sun Salwanta a Wani Mummunan Fada Da Ya Barke a Jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/025182be1b14c7e4.jpeg?v=1)
Wani mummunan rikici da ya barke a jihar Niger, ya janyo mutane da dama sun raunata, ya yin da dukiyoyi suka salwanta. Fadan ya barke ne tsakanin wasu bangarori
![Hotuna: Zulum ya gwangwaje 'yan gudun hijirar Monguno da N275m, kayan abinci, sutura](https://cdn.legit.ng/images/190x107/21f37efebaec04d5.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum,ya garzaya garin Monguno tun ranar Alhamis inda ya duba yadda ake raba N275m, kayan abinci da sutturu ga IDPs.
![Zulum ya gina gidaje 803 a Malari ya gwangwaje wadanda suka koma da N58.5m da kayan abinci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a4964512b1d57a18.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya gina wa jama'ar Malari gidaje 803 a kauyensu. Ya gwangwaje jama'ar N58.5m da kayan abinci ga magidanta.
![Borno: Mummunar gobara ta kone sansanin 'yan gudun hijira, daruruwa sun rasa matsuguni](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1b0d18ab7875d935.jpeg?v=1)
Wata gagarumar gobara ta tashi a sansanin 'yan gudun hijira da ke Gamboru Ngala a jihar Borno, lamarin da yasa daruruwan 'yan gudun hijiran suka rasa matsuguni.
![Zulum ya yiwa 'yan gudun hijira a Munguno goma na arzika](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5b432c280374f696.jpeg?v=1)
Gwamna Zulum ya yi wa masu 'yan gudun hijira a yankin Munguno ruwan kudi da kayan abinci. Gwamna ya zabi raba kudi ga mutanen da suka rasa harkoki kasuwancinsu.
![Zulum da wasu sun isa Kamaru, don dawo da 'yan gudun hijirar Najeriya 9,800](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ad7e5530484bfdbb.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Borno tare da rakiyar wasu wakilai daga Najeriya sun isa kasar Kamaru domin dawo da 'yan gudun hijira 9,800 gida Najeriya. Sun isa ranar Talata.
![Gwamnatin Buhari za ta dawo da 'yan gudun hijirar Borno 4,982 daga Kamaru](https://cdn.legit.ng/images/190x107/88c3439c65816e13.jpeg?v=1)
Gwamnatin shugaba Buhari tana kokarinta wajen dawowa da 'yan gudun hijiran jihar Borno dake zaune a kasar Kamaru. An bayyana shirin dawo da sama da su 4,000.
Yan sansanin IDP
Samu kari