INEC
Jam'iyyar PDP ta yi nasarar lashe zaben kananan hukumomi 18 a Edo. A ranar Asabar, 1 ga watan Satumba ne aka gudanar da zabe a fadin kananan hukumomin jihar.
Tinubu na iya rasa kujerarsa ta shugabanci idan aka yi la'akari da wadansu muhimman abubuwa guda biyar da ake kalubalantarsa a kansu a gaban kotun zabe da ke.
Rashin halartar shaidun gwamna Abba Kabir Yusuf watau Abba Gida Gida ya kawo cikas a ci gaba da zaman sauraron ƙorafin APC kan zaben gwamnan jihar Kano jiya.
Hukumar zaɓe INEC ta ƙasa mai zaman kanta ta yi wa sabuwar jam'iyyar, Youth Party (YP) rijistar zama halastacciyar jam'iyyar siyasa a ƙasar nan, sun zama 19.
Hukumar zabe INEC ta gaza kare nasarar da gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah, ya samu a babban zaben gwamna ranar 18 ga watan Maris, a gaban kotun ƙarar zabe.
Jam'iyyar Labour ta buƙaci a gaggauta korar shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC), sannan a kuma gudanar da bincike ƙwaƙwaf a hukumar zaɓen.
Aisha Binani wacce ta yi takarar gwamnan jihar Adamawa a jam'iyyar APC, ta sake kai INEC ƙara a kotu kan soke sanar da ita a matsayin wacce ta lashe zaɓen.
Gaskiya ta bayyana kan labarin cewa kotun sauraron ƙararrakin zaɓe ta bayar da umarnin cafke shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu. Bincike ya nuna ƙarya ne.
Hukumar INEC ta gabatar da tuhume-tuhume shida a kan Hudu Yunusa-Ari, dakataccen kwamishinan zaben jihar Adamawa da aka kama a lokacin zaben gwamna na jihar.
INEC
Samu kari