INEC
Babban lauya kuma dan rajin kare hakkin dan adam, Femi Falana (SAN), ya bukaci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INECf ta daina gudanar da zaben cike gurbi.
INEC ta nemi Naira biliyan 126 maimakon Naira biliyan 40 da aka ware mata don gudanar da ayyukanta a 2025. Majalisar za ta tattauna magance matsalolin kuɗi na INEC.
INEC na shirin lalata katunan zaɓe da ba a riga da an karɓa ba, inda za ta maye gurbinsu da fasahar BVAS don sauƙaƙe tantance masu zaɓe da tabbatar da ingancin zaɓe
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta fito ta musanta rahotannin da aka yada kan cewa shugabanta, Farfesa Mahmood Yakubu ya yi bankwana da duniya.
Hukumar INEC ta fitar da sababbin tsare tsare ga masu zabe ta yadda za a iya kada kuri'a ko ba katin PVC da kuma ba masu aikin zabe damar kada kuri'a.
Masanin siyasa, Farfesa Adele Jinadu ya zargi 'yan siyasa da fara shirin murde zaben 2027. Ya ce fara nada 'yan siyasa a INEC alama ce ta cewa za a yi magudi.
Tsohon shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Bukola Saraki ya yabawa hukumar zaben kasar Ghana inda ya bukaci Najeriya ta yi koyi da hakan musamman hukumar INEC.
Shugaban hukumar INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya koka kan yadda yan siyasar Najeriya ke sauya sheka lokacin da suka ga dama ba kamar na Ghana ba.
Wata gobara da ta tashi a ofishin hukumar zabe ta INEC a Delta, ta lalata kayayyaki. Lamarin ya auku ne a daya daga cikin ofisoshin hukumar na kananan hukumomin
INEC
Samu kari