INEC
Ahmed Usman Ododo, zaɓaɓben gwamnan jihar Kogi ya nuna godiyarsa ga Allah bayan nasarar da ya samu a zaɓe. Ya durƙusa a gaban Gwamna Yahaya Bello.
Edozie Njoku ya fadawa manema labarai cewa rikicin APGA zai iya kai Shugaban INEC da Victor Oye zuwa kurkuku. Hukuncin yi wa kotu rashin kunya shi ne dauri.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta ba da umarnin sake zabe a wasu Unguwanni tara da ke karamar hukumar Ogori Magongo da ke jihar Kogi a makon mai zuwa.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar PDP, Dino Melaye ya yi martani kan badakalar da ake yi a zaben jihar Kogi, ya kiraye INEC ta soke zabukan da aka yi a wasu wurare.
Hukumar zabe mai zaman kanta na Najeriya (INEC) ta tabbatar da cewa an tsare wasu jami'anta a karamar hukumar Brass ta jihar Bayelsa ba tare da son ransu ba.
Jam’iyyar Social Democratic Party (SDP) ta rubutawa Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) korafi cewa ta soke sakamakon zaben Kogi ta Tsakiya.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta sanar da kuɓutar da aka sace ana jajibirin zaɓen gwamnan jihar Bayelsa na ranar Asabar, 11 ga watan Nuwamba.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ya lashe dukkanin ƙananan hukumomi 27 a zaɓen gwamnan jihar Imo da aka gudanar a ranar Asabar, 11 ga watan Nuwamban 2023
Dele Momodu hadimin Atiku Abubakar, ya caccaki hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) kan dakatar da zaɓe a wasu gundumomi tara a jihar Kogi.
INEC
Samu kari