INEC
IGP Kayode Egbetokun ya sanar da tura jami'ai 22,239 zuwa Ondo don tabbatar da tsaro a zaben gwamna mai zuwa. Ya kuma zargi jam'iyyun siyasa da haddasa husuma.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa kwamishinan INEC mai kula da shiyyar Arewa maso Yamma, sanan ya nada wanda zai maye kuejrar REC na jihar Ogun.
Hukumar zaɓe ta kasa mai zaman kanta watau INEC ta bayyana cewa har yanzu ba ta san tsagin da yake da gaskiya ba a rikicin majalisar dokokin jihar Rivers.
Mutane da dama sun gudanar da zanga-zanga a hedkwatar hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) da ke birnin tarayya Abuja a ranar Talata, 29 ga Oktoba 2024
Tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Attahiru Jega ya ce fita Turai saboda wahalar rayuwa ba mafita ba ce inda ya nemi a zauna tare
Kungiyar SERAP ta shigar da shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu kan bin umarnin da kotu ta ba da.kan zaben 2023.
Akwai lokacin da aka samu mutane X da suka rike shugabancin INEC a watanni uku. Lokacin da Farfesa Attahiru Jega zai bar ofis, sai ya zabi Ahmad Wali a 2015.
Tsohon shugaban hukumar zabe a Najeriya, Farfesa Humphrey Nwosu ya riga mu gidan gaskiya a birnin Virginia da ke Amurka yana da shekaru 83 a duniya.
Ana shirin gudanar da zaben kananan hukumomi mai tsadar gaske yayin da hukumar zaben jihar ta Ogun ta ware biliyoyin Naira da za a kashe a kan kudin mota da rajista.
INEC
Samu kari