INEC
Wasu tulin magoya bayan jam'iyyar PDP sun fita zanga-zanga a babban ofishin hukumar zaɓe INEC na jihar Edo, sun bukaci a soke sakamakon zaɓen gwamna.
Kungiyar SERAP ta bukaci shugaban hukumar INEC Farfesa Mahmood Yakubu da ya binciki zarge-zargen rashawa da laifuffukan zabe tsakanin gwamnoni da mataimakansu.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta bai wa zababben gwamnan jihar Edo takarɗat dhaidar lashe zaben da aka yi ranar Asabar, 21 ga watan Satumba, 2024.
Bayan tattara sakamakon zaben jihar Edo, Hukumar zabe ta INEC ta tabbatar da Monday Okpebholo na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben da aka yi.
A rahoton nan za ku ji cewa shugaban LP reshen jihar Edo, Kelly Ogbalo ya yi zargin cewa an tafka magudi a zaben da dan APC ya yi nasara bayan doke PDP da LP.
Babbbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta yi watsi da sakamakom zaɓen gwamnan jihar Edo da INEC ta sanar, ta ce mutane ɗan takararta suka zaɓa ba wani ba.
Rundunar 'yan sanda ta tura karin jami'anta zuwa cibiyoyin INEC, manyan kadarorin gwamnati da 'yan siyasa domin dakile duk wata barazanar tsaro bayan zaben Edo.
Dan takarar jam'iyyar APC, Monday Okpebholo ya samu nasarar cin zabe a kananan hukumomi 11 cikin 18 a zaben jihar Edo da aka gudanar tare da samun kuri'u 291,667.
A ranar Lahadi, 22 ga watan Satumba ne hukumar INEC ta sanar da sakamakon zaben jihar Edo daga kananan hukumomi 18. Jam'iyyar PDP ta lashe zabe a 7 cikin 18.
INEC
Samu kari