Hotunan Aure
Sakataren gwamnatin tarayya ya tabbatar da batun aurensa da wata mai suna Zaynab, ya ce rayuwarsada kashin kansa ba ta da alaka da ayyykan gwamnati.
Fitaccen mawakin siyasa, Tijjani Gandu, ya fito fili, ya bayyana gaskiyar alaƙar da ke tsakaninsa da fitacciyar 'yar fim Maryam Booth bayan bullar wasu hotunansu.
Falasdiawa 54 sun angwance a Gaza bayan shafe shekaru Isra'ila na kai musu hari. Amare da angwaye a Gaza sun nuna farin ciki tare da fatan samun zaman lafiya.
Gwamnatin Zamfara ta aurer da mata 200, wadanda suka hada da marayu, zawarawa da masu ƙaramin ƙarfi, tare da ba wasu horo kan koyon kaji da kwamfuta.
Gwamnatin jihar Zamfara ta hannun hukumar Zakka da Wakafi ta shirya gudanar da auren gata ga wasu marayu a jihar. Za kuma ta bada tallafi yin sana'o'i.
Sanata Kawu Sumaila ya angwance da Hindatu Adda’u Isah, jami’ar sojojin saman Najeriya, a wani aure da aka daura a fadar Sarkin Rano ba tare da hayaniya ba.
Babban Limamin Cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye, ya bayyana cewa zai gudanar da addu’o'i na musamman ga matasa marasa aure da iyalai masu jiran haihuwa.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano, ta sanar da soke batun auren shahararrun 'yan TikTok, Ashiru Idris wanda aka fi sani da Mai Wushirya da Basira 'Yar Guda.
Gwamnatin jihar Oyo ta karyata jita-jitar da ake yadawa cewa za ta kakaba haraji a bukukuwan aure, suna da jana’iza, tana mai cewa labarin ƙarya ne.
Hotunan Aure
Samu kari