Hotunan Aure
Hon. Yusuf Adamu Gagdi ya karyata cewa ya saki matarsa, Laylah Ali Othman. Ya bayyana cewa aurensu na nan daram babu wata matsala da suke fuskanta.
Sarkin Zazzau Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli ya yi kira da a rage kashe kudin yayin bukukuwa, musamman anko da kwalliyar da amare ke yi. Ya ce a rika taimakon talakawa.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya yi gargadi da cewa babu wanda zai saki matar shi sai da izinin hukumar Hisbah a shirin auren gata da za a yi a Kano.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da shirin daura auren gata ga samari da 'yan mata da zawarawa 3,000 a jihar. Sheikh Daurawa ya yi karin bayani.
Gwamnatin a kasar Japan na ba matasa da 'yan mata tallafin domin amfani da manhajojin neman aure. Ana haka domin rage matsalar haihuwa a fadin kasar.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi nasiha wajen daurin auren 'ya'yan gwamna Zulum. Gwamnonin Sokoto, Zamfara, Kebbi da Yusuf Buhari sun halarci daurin auren a Borno.
Ministan Tsaro na Kasa, Bello Matawalle, na shirin aurar da ’ya’yansa tara a Abuja. Bikin zai gudana a Masallacin Kasa a ranar 6 ga Fabrairun 2026.
Sarauniya Zaynab ta bayyana cewa ta auri sakataren gwamnatin tarayya ne saboda sun fahimci juna kuma manufarsu daya game da taimakon al'umma a kasar nan.
Sakataren gwamnatin tarayya ya tabbatar da batun aurensa da wata mai suna Zaynab, ya ce rayuwarsada kashin kansa ba ta da alaka da ayyykan gwamnati.
Hotunan Aure
Samu kari