Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sakkwato ya yi alkawarin cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar zai inganta tsarin siyasar Najeriya.
Darakta janar na kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar, Gwamna Aminu Tambuwal ya ce dan takarar shugaban jasar na PDP zai bude boda idan ya ci zabe a 2023.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana lokacin da jam'iyyar PDP zata ɗauki mataki kan gwamna Wike na jihar Ribas da sauran ƴan tawagar G5.
Gwamnoni irinsu Samuel Ortom, David Umahi, AbdulRahman AbdulRazaq, Solomon Lalong, Dapo Abiodun da Nyesom Wike sun maida martani ga kalaman Muhammadu Buhari.
Alamu sun ce Kungiyar gwamnonin kasa ta NGF za tayi shari’a da gwamnatin tarayya a kan bashin Paris Club. Gwamnatin Tarayya ta dabo ruwan dafa kanta da Jihohi.
Labari ya zo mana cewa 'yanuwan Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal sun suya sheka daga jam’iyarsa ta PDP zuwa APC tare da wasu a garin Tambuwal.
Za ku ji cewa Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bada sanarwar tallafin N300m na karatu ga marayun da suka rasa iyayensu a yakin Boko Haram.
A cikin watanni 15 da suka wuce, Nyesom Wike ya dauki N2bn daga dukiyar Ribas ya taimakawa Jihohi 5. Jihohin da aka ba tallafi sun hada da Sokoto da Kaduna.
Jagoran PDP Ya Bayyana Silar Sauya-Shekar Kwankwaso Zuwa Jam’iyyar NNPP. Muhammad Jamu yana zargin Gwamnan Sokoto ya taka rawar gani wajen rasa tsohon Gwamnan
Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari