Yahaya Bello
Yayin da ake cikin watan alfarma mai albarka, 'yan bindiga sun yi garkuwa da malamin Musulunci mai suna Sheikh Quasim Musa a jihar kogi da ke Arewacin Najeriya.
Gwamnatin jihar Kogi ta fito ta kare tsohon gwamnan jihar, Yahaya Bello, kan zargin karkatar da N100bn da hukumar yaki da rashawa ta EFCC ke yi masa.
Hukumar yaki da masu yi wa dukiyar al'umma zagon kasa, EFCC, ta gurfanar da Yahaya Bello a gaban babbar kotun tarayya, bisa zargin ya aikata laifuffuka 17.
Bayan zazzafar muhawara kan kasancewar jihar Kogi daga cikin jihohi masu arziki, Majalisa ta amince da bukatar hakan da kuma samun kaso 13 daga kudaden mai din.
Wasu da ake zargin ’yan bangar siyasa ne dauke da makamai sun yi awon gaba da mutane biyar da aka shirya za su ba da shaida a kan zaben gwamnan Kogi.
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Usman Ododo, ya kori wani shugaban riko na karamar hukumar Ofu. Gwamnan ya kori shugaban ne bisa zargin cin hanci da rashawa.
Yayin da aka fara sauraran shari’ar zaben gwamnan jihar Kogi, kotu ta soke karar jam’iyyar APP da ke kalubalantar zaben Gwamna Ododo na jam'iyyar APC.
Wata kungiya mai suna Northern Ethnic Youth Group Assembly (NEYGA), ta bukaci tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, da ya mika kansa wajen hukumar EFCC.
Kungiyar 'yan Kogi mazauna kasashen waje (KIDA), ta yi kira ga hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) da ta daina hantarar Yahaya Bello.
Yahaya Bello
Samu kari