
Aminu Bello Masari







Rigimar cikin gida ya jawo abubuwa sun jagwalgwalewa PDP a Katsina. Atiku Abubakar da PDP sun shiga rudani a Katsina, an yi Shugabannin Jam'iyya 2 a kwana 30

Gwamnatin jihar Katsina ta soke dokar hana babura da dare a fadin jihar Katsina da ta kakaba watanni baya. Hadimin Yada Labarai na Gwamna Aminu Bello Masari.

Gwamnati na neman raba Dangote da Kamfanin Simintin Obajana. Hakan na zuwa ne bayan Gwamnati na Kokarin Karbe Kamfanin Obajana Daga Hannun Aliko Dangote a Kogi

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabiu Kwankwaso, ya ziyarci gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari a ranar Lahadi.

Gwamnatin jihar Katsina a ranar Asabar, 17 ga watan Satumba, ta bayyana cewa ta ware zunzurutun kudi har naira biliyan 1.5 domin yakar rashin tsaro a jihar.

Jam'iyyar APC ta gundumar Jibia Ward 'A' a Jihar Katsina ta kori, mashawarci na musamman ga Gwamna Aminu Bello Masari kan koyar da sana'o'i, Mista Aminu Lawal.
Aminu Bello Masari
Samu kari