!["Dalilin da ya sa dattawan Arewa ke nadamar zaben Tinubu a 2023," in ji tsohon gwamna](https://cdn.legit.ng/images/560x315/dd1daa7f5bde8834.jpeg?v=1)
Aminu Bello Masari
!["Dalilin da ya sa dattawan Arewa ke nadamar zaben Tinubu a 2023," in ji tsohon gwamna](https://cdn.legit.ng/images/560x315/dd1daa7f5bde8834.jpeg?v=1)
![Jarumin Gwamna Ya Jagoranci Jami’an Tsaro An Dura Gungun ‘Yan ta’adda Cikin Dare](https://cdn.legit.ng/images/560x315/7d9b5d50316661f4.jpeg?v=1)
![Gwamnan APC Ya Jawo Yaron Tsohon Gwamna, Ya Samu Babbar Kujera a Rabon Mukami](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ac9bd8e71c56a85d.jpeg?v=1)
![Ambaliya: Mamakon Ruwan Sama Ya Yi Awon Gaba Da Mutane 2 a Birnin Katsina](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f8fab56ab1732a69.jpeg?v=1)
![Tsohon Gwamnan da Ake Zargi Ya Sace N70bn Ya Rabawa Mutane Goron Sallar N200m](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7109dcd6befc18ed.jpeg?v=1)
![Jawabin Bankwana: Gwamna Masari Ya Nemi Yafiyar Mutanen Jihar Katsina](https://cdn.legit.ng/images/360x203/339493078bd96f0f.jpeg?v=1)
![Tinubu Ba Zai Manta Ganduje, El-Rufai, Sauran Gwamnonin Arewa a Rabon Mukamai ba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e9c34dde8c586f5e.jpeg?v=1)
Wani na-kusa da Asiwaju Bola Tinubu ya yi bayani kan shirin Gwamnati mai zuwa, ya ce Bola Tinubu zai yi sakayya ga Gwamnoni masu barin-gado da suka taimake shi.
!["Allah Ne Ya Cece Mu" Gwamna Arewa Ya Tona Ainihin Dalilin Da Yasa Gwamnoni Suka Goyi Bayan Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/200273d2db7e0f54.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya ce shi da sauran gwamnonin arewa sun marawa Bola Tinubu baya ne domin cika sharadin tsarin karba-karba a APC.
![Daga Buhari Zuwa Dogara: Cikakken Jerin Sunayen Shugabannin Majalisar Wakilai Tun 1999 Zuwa Yanzu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/03e2c07102da4d61.jpeg?v=1)
Majalisar wakilai ta Najeriya ta samu shugabanni daban-daban tun shekarar 1999 zuwa yanzu da Honarabul Femi Gbajabiamila ke jagorantarta kafin zaban Hon Abbas.
![Gwamna Masari Ya Sake Korar Masu Rike Da Mukaman Gwamnati 3 A Katsina](https://cdn.legit.ng/images/190x107/713d00cf5c60a699.jpeg?v=1)
Gwamnan Katsina, Aminu Bello Masari ya sake korar wasu manyan jami'an gwamnatinsa guda uku da suka hada da Alhaji Bilyaminu Mohammed Rimi da Amina Lawal Dauda.
!["Shi Ne Daidai" Gwamna Masari Ya Yi Magana Mai Jan Hankali Bayan Tinubu Ya Ci Zaɓe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c126b74ff227b470.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya nuna jin dadinsa bayan INEC ta sanar da Bola Tinubu a matsayin zababben shugaban kasa a Najeriya, yace yayi daidai
![Karancin Kuɗi: Da Gangan Emefiele Yake Yaƙar APC - Gwamnan APC Ya Ɗau Zafi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9502f54385d53fec.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari, ya fusata da gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, yace ɗan adawa ne kuma ƴakar jam'iyyar APC yake.
![Tsoffin Kudi: Gwamna Masari Ya Aika Sako Mai Muhimmanci Ga Bankuna Da Yan Kasuwa a Jihar Katsina](https://cdn.legit.ng/images/190x107/77802910aa652301.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Kastina, Aminu Bello Masari ya bukaci daukacin bankuna da yan kasuwa a jihar da su ci gaba da karbar tsoffin kudi daga wajen abokan harkarsu.
![Kungiyar CAN Ta Yi Wa Masari Wani Karamci Da Bata Taɓa Yi Wa Kowa Ba A Tarihi Tun Kafuwarta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ffc2ab2b91049199.jpeg?v=1)
Kungiyar kiristocin Najeriya, CAN, ta karrama Gwama Masari da lambar yabo ta 'Abokin Coci' saboda kyakkyawan shugabanci da yi wa coci da kirista hidima a jihar.
![Gwamnan Babban Jihar Arewa Ya Faɗa Wa Ƴan Najeriya Wanda Ya Cancanta Su Zaɓa Shugaban Kasa A 2023](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dbe3d4c21f401be9.jpeg?v=1)
Aminu Masari, gwamnan jihar Katsina ya bukaci yan Najeriya su tabatar sun zabi Bola Tinubu a matsayin shugaban kasa a 2023 don ya fi sauran yan takarar cancanta
Aminu Bello Masari
Samu kari