Tsadar Mai
Kabilar Igbo sun bayyana dalilin da ya sa ba za su shiga zanga-zangar da ake yi a fadin Najeriya ba baki daya kan tsadar rayuwa inda suka ce an nuna musu wariya.
Yayin da ake cikin wani hali a Najeriya, shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi wa matasa alkawarin ba su tallafi don rage radadin da ake ciki a ƙasar.
Awanni kadan bayan gargadi daga hukumar 'yan sanda, da safiyar yau Litinin ce 26 ga watan Faburairu aka barke da zanga-zanga a jihar Legas kan halin da ake ciki.
Kwanaki kadan bayan Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi nasara a kotu kan korarsa, jigon NNPP ya nemi hadin kan ‘yan kasa da addu'a ga Bola Tinubu don dakile matsaloli.
Yayin da ake cikin mawuyacin halin tsadar rayuwa a Najeriya, hukumar Kwastam ta fara raba kayan abincin da ta kwace a yau Juma'a 23 ga watan Faburairu.
Wata Kungiya ta zargi gwamnonin jihohi da dakile shirin shugaban wurin inganta tattalin arzikin kasar don ganin ya tsaya da kafafunsa musamman a wannan yanayi.
Halin kunci a Najeriya ya fara sauya salo yayin da wasu matasa suka fito zanga-zanga a jihar Borno tare da yin barazanar shiga kungiyar Boko Haram.
Yayin da wasu 'yan Najeriya ke fatan a yi juyin mulki a kasar, Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ce rundunar za ta dauki mataki kan masu fatan haka.
Yayin da Gwamnatin Tarayya ke kokarin cire tallafin wutar lantarki, Majalisar Dattawan Najeriya ta bukaci Gwamnatin da ta janye shirin a halin da ake ciki.
Tsadar Mai
Samu kari