Tsadar Mai
Yayin da ake cikin wani hali a Najeriya, Majalisar Dattawa ta yi alƙawarin tsayawa don tabbatar da ba a kara farashin mai da wutar lantarki ba a kasar.
Bayan ganawa da masu siminti a Najeriya kan tsadar siminti, kungiyar masu sarrafa ta sun yi alkawarin daidaita farashin siminti amma da sharadi ga Gwamnatin Tarayya.
Zanga-zanga ta barke a garin Mokolo, jihar Oyo a ranar Litinin kan tsadar rayuwa, tsadar abinci da kuma tabarbarewar tattalin arzikin da kasar ke fuskanta.
Shahararren malamin addini, Fasto Solomon Mustapha ya kara rokon ‘yan Najeriya da su kara hakuri komai zai dawo yadda ya kamata a kasar musamman halin kunci.
Shugaban Izalah bangaren Jos ya bukaci Shugaba Tinubu ya dawo da tallafin mai don samun sauki ga al’umma inda ya ce 'yan kasar su na cikin wani hali.
Yayin da ake fama da tsadar kaya musamman bangaren siminti, Gwamnatin Tarayya za ta yi zama da Alhaji Aliko Dangote da Abdussamad Rabiu kan tsadar siminti.
Tsohon shugaban Najeriya a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya yi magana kan halin da ake ciki inda ya bai wa hukumomi shawarar dakile matsalar.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya saka ma’aikata hawaye a jihar yayin da ya amince da tsawaita biyan kudaden rage radadin cire tallafi har na watanni shida.
Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya kare gwamnatin Bola Tinubu bayan Sarkin Musulmi ya soki gwamnatin da cewa ta bar komai ya lalace a kasar.
Tsadar Mai
Samu kari