Labaran kasashen waje
Rahoton da muke samu daga kasashen waje sun bayyana yadda aka kai hari kan dakarun Hezbollah tare da kashe shugabansu Hassan Nasrallah a ranan Juma'a.
An kama mutane uku da zargin kitsa juyin mulki ga shugaban kasar Benin. An kama kwamandan sojoji, ministan wasanni da wani babban dan kasuwa a kasar.
A cikin labarin nan, za ku ji gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ce da gaske ta ke son kawo karshen matsalar ruwa a fadin jihar da hadin gwiwar hukumar cigaban Faransa.
Rahoton nan ya kawo bayanin bashin da sauran kasashe suka karbo a bankin duniya. Ana bin Najeriya makudan kudi a kasashen waje saboda bashi da aka lafto.
Barayi sun sace jakar hannun ministar yan sanda a kasar Birtaniya yayin wani taron jami'an tsaro. Dame Diana Johnson tana magana ne kan illar sata a lokacin.
A wannan labarin za ku ji cewa kungiyar likitoci ta kasa (NMA) ta dora alhakin yawaitar fita yin aiki kasashen waje kan rashin tsaro a kasar nan.
Jami'an tsaro a Paris, kasar Faransa sun cafke shugaban kamfanin Telegram, manhajar da a yanzu ke kan ganiya saboda amfaninta wajen harkar 'mining.'
Hukumomi a kasar Faransa sun cafke mai kamfanin Telegram, Pavel Durov. An tsare attajirin ne wanda ya taho daga kasar Azerbaijan bayan ya sauka a filin jirgi.
Najeriya ta fuskanci zanga-zanga a wannan wata kan tsadar rayuwa, mun harhaɗa maku wasu ƙasashe da aje ganin suna da rahar rayuwa a Afirka a bana 2024.
Labaran kasashen waje
Samu kari