Labaran kasashen waje
Rahotanni sun nuna cewa duka fasinjoji 62 sun mutu a lokacin da wani jirgin sama ya yi mummunan hatsari a kusa da Unguwar da mutane ke saune a Brazil.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana cewa za su cigaba da zama da kasashen Nijar da Mali da Burkina Faso domin dawowa ECOWAS inda ya ce za su inganta tsaro.
Yayin da ƴan Najeriya suka fara zanga-zanga kan tsadar rayuwa, mun tattaro muku wasu kasashe huɗu da al'umma suka fusata suna yi zanga zanga a Afirka.
Kasashen Amurka da Burtaniya sun bayyana damuwa kan rashin da aka yi yayin zanga-zanga inda suka bukaci Bola Tinubu ya tattauna da matasan domin shawo kan matsalar.
Firaminstar kasar, Sheikh Hasina ta ajiye aiki sannan ta gudu daga kasar bayan akalla jami'an tsaro sun kashe mutane sama da 300 yayin arangama da jami'an tsaro.
Kungiyar hadin kan kasashen Afrika, ECOWAS ta bukaci kasashen NIjar da Benin su bude iyakokinsu domin saukaka rayuwa da habaka tattalin arzikin al'umma.
Rikici na sake barkewa a gabas ta tsakiya yayin da Isra'ila ta kai hari kasar Lebanon inda ta kashe kwamandan Hisbullah, Fuad Shukr bayan kisan Isma'il Haniyeh.
Babban sufetan ƴan sanda na kasa, IGP Kayode Egbetokun ya bayyana cewa bayanan sirri sun nuna cewa an ɗauko ɓata gari daga ketare su shiga zanga zanga.
Babbar kotun kasar Kenya ta dakatar da rundunar yan sandan kasar daga hana matasa gudanar da zanga zanga a fadin kasar. A jiya Alhamis kotun ta yi hukunci.
Labaran kasashen waje
Samu kari