Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Bayan ta ce an samu inganci a bangaren ilimi a Najeriya, gwamnatin tarayya ta dakatar da ba da tallafin karatu ga ɗaliban da ke karatu a ƙasashen waje.
ICPC na binciken batan biliyan 71 daga shirin ba da rancen karatu ga daliban manyan makarantu na asusun NELFUND, inda hukumar ta gayyaci jami'an gwamnati da na CBN.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da kafa sababbin jami'o'i na kudi guda 11, hukumar NUC ta ba su lasisi a Abuja.
Dan majalisa mai wakiltar Bichi a majalisar wakilai, Hon Abubakar Kabir Bichi zai dauki nauyin dalibai mata 'yan asalin karamar hukumar domin karo karatu.
Gwamnatin tarayya ta dakatar da shugaban jami'ar FUOYE, bisa zargin lalata da wata ma'aikaciya. An maye gurbinsa da Farfesa Shittu a matsayin mukaddashi na wata 6.
Gwamnatin Tarayya ta umarci manyan makarantun da suka samu izinik ɗaukar ma'aikata su bi tsarin gaskiya da adalci ta hanyar da tallata guraben aiki a jaridu.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta samar da shirin tallafin N300bn ga mutanen da suka gama karatu ba su samu sana'a ba. kowane mutum daya zai iya samun N10m.
Ma'iakatar ilimin kasar nan ta ce idan aka amince da kudirin gyaran haraji da Bola Ahmed Tinubu ya aika ga majalisar dokokin kasar nan, TETFund zai samu matsala.
Gwamnatin tarayya ta shiga batun ba dalibai hutu a watan Ramadan. Ministar ilimi ta bayyana cewa lamarin zai kawo tsaiko ga dalibai idan suka shafe wata a gida.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari