Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Asusun UNICEF ya ce yara 9.6% a Kano ne ke da iya karatu, yayin da ta ke ci gaba da inganta makarantu, horar da malamai, da samar da fasahar karatu ga yara.
Gwamnatin jihar Kebbi ta ce ana ci gaba da daukar matakan da za su tabbatar da ingancin ilimi a jihar, daga cikinsu shi ne kara kudin ciyar da daliban makarantu.
Wasu daga cikin kungiyoyin daliban Najeriya sun yi watsi da shirin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya raba masu shinkafa, sun bukaci a magance matsalolin Najeriya.
Gwamnatin Kano ta bayyana jin dadinta bisa gaskiya, amana da kishin jihar da kwamitin rabon kayan makaranta ga ɗaliban firamare na mayar da rarar kudi da aka samu.
Hukumar kula da ƙananan yara ta UNICEF ta fitar da wani rahoto inda ta gano Kanuri, Fulani, da Hausa sun fi fama da yaran da ba su zuwa makaranta a Najeriya a 2024.
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta bayyana damuwa a kan yadda ilimi ke ci gaba da barbarewa a Najeriya, inda ta nemi gwamnati ta magance matsalar.
Kungiyar manyan malaman jami'o'i ta na dab da shiga sabon yajin aiki matukar gwamntin tarayya ta ki duba bukatun da aka dade ana neman a magance su.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Aisha Garba, kwararriyar a fannin ilimi a matsayin shugabar hukumar kula da ilimin ba< ɗaya ta ƙasa watau UBEC.
Gwamnatin Neja na tantance malamai don inganta koyarwa. An karrama tsoffin dalibai kamar Abdulsalami da Sani Bello a taron tsoffin daliban GSS Bida.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari