Babban kotun tarayya
Kungiyar SERAP ta dauki matakin shari'a kan dakatarwar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Gwamna Siminalayi Fubara da 'yan majalisar dokokin Rivers.
A makon da ya gabata, tsohon gwamnan Ribas kuma Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya samu nasarori da dama, wadanda za su girgiza jam'iyyarsa ta PDP.
Kungiyar matasan Ijaw ta maka Bola Tinubu a kotun ECOWAS kan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara. An nemi kotu ta ci taran Tinubu dala miliyan 10 kan Fubara.
Yayin da ake neman kotu ta tuge Sarkin Zazzau, Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli, kotun daukaka kara ta yi fatali da korafin tubabben Wazirin Zazzau a jihar Kaduna.
Bayan shafe tsawon lokaci ana taƙaddama, kotun kolin Najeriya ta tabbatar da Samuel Anyanwu a matsayin halastaccen sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa.
Kotun tarayya a Abuja ta soke hukuncin hana majalisar dattawa dakatar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan da ta yi a baya. Kotun za ta cigaba da sauraron shari'ar
Masu zanga-zanga sun bukaci NJC da ta hukunta alkalan da suka saba doka, suna mai zargin wasu alkalan da yanke hukunci bisa dalilai na siyasa da cin hanci.
Wata Babbar Kotun Jihar Kano ta ba da umarnin kama tsohon Antoni-Janar kuma Kwamishinan Shari'a a mulkin Abdullahi Ganduje mai suna Barista M. A. Lawal.
Gwamnonin jihohin kasar nan sun fara neman a lallaba shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a kan ya taka burki kan shirin biyan kananan hukumomi kudinsu kai tsaye.
Babban kotun tarayya
Samu kari