Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa akwai fargabar ambaliyar ruwa a wasu jihohi 10 na Najeriya. Ta ambaci Taraba, Adamawa, Benue, Ogun Delta a cikinsu.
Wasu manyan jami'an gwamnati a Najeriya sun taba yi wa 'yan jarida barazana. Wasu daga cikinsu sun fito sun nemi afuwa bayan sun fuskanci matsin lamba.
Shugaba Donald Trump ya zargi Najeriya da yada labaran karya kan martanin Iran kan tsagaita wuta, yana mai cewa rahoton da aka alakanta da CNN ba gaskiya ba ne.
Rikicin Gabas ta Tsakiya na kara tasiri a Najeriya; farashin magunguna ya tashi da 28%, yana janyo yiwuwar karancin magunguna da tashin farashinsu
Yayin da ake ci gaba da yakin Iran da Isra'ila, kasashe 40 har da Najeriya sun gudanar da taron yanar gizo domin nemo hanyoyin dawo da zirga-zirgar jiragen ruwa.
Dan kasar Amurka, Alex Barbir ya sanar da fita daga Najeriya. Ya yi magana ga Sheikh Gumi da Bashir Ahmad. Bashir ya ce korar shi da kasar nan aka yi.
Legit Hausa ta hada rahoto da ya kun shi tarihin dan kasar Amurka, Alex Barbir da ke yawo a kauyukan Najeriya yana kira ga Kiristoci su dauki makami don kare kai.
Ana shirin bikin Easter, Rundunar tsaron Najeriya ta fadi irin gudunmuwar da sojojin Amurka ke bayarwa a Najeriya duk da karuwar hare-hare a Najeriya.
Yayin da ake fama da talauci a kasa, gwamnatin tarayya ta sanar da shirin rabon sama da Naira biliyan daya ga kananan da matsakaitan sana’o’i a kasar.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari