Gwamnatin Najeriya
Rahotanni sun nuna cewa bankin duniya zai ba shugaba Bola Tinubu bashi dala biliyan 1.25 a madadin Najeriya. Kudin ya kusa kai Naira tiriliyan 2.
A labarin nan, za a ji cewa masu kasuwancin man fetur a karkashin kungiyar IPMAN na shirin daukar mataki idan gwamnati ta nemi a kayyade farashin fetur.
Masu zanga-zangar Afrika ta Kudu sun fara fatattakar bakin haure daga Najeriya da kasashe bayan cikar wa'adin ranar 30 ga watan Yunin 2026 da suka ba bakin haure.
Shugaba Bola Tinubu ya yabawa Wike, yana cewa ya fahimci manufar gwamnatinsa, tare da yabawa ayyukan more rayuwa da aka aiwatar a Abuja da ƙananan hukumomi.
A labarin nan, za a ji kungiyoyin 'yan ta'addan da suka fi yi wa 'yan Najeriya illa, musamman daga shekarar 2020 zuwa 2025 inda aka hallaka mutane kusan 80,000.
Shugaban Miyetti Allah na Arewa Maso Gabas, Alhaji Nasiru Liman Jalbu ya yi kira a saki shugaban kungiyar na kasa Alhaji Bello Bodejo da aka kama.
Gwamnatin Najeriya ta bukaci 'yan kasuwa su sauke farashin man fetur bayan saukar farashin danyen mai a Najeriya. Ministan mai ne ya yi kiran a Abuja.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Karamin ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Sola Enikanolaiye ya ce Najeriya na bukatar hadin kan kasashe kan yaki da rashin tsaro a fadin kasar nan.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari