Gwamnatin Najeriya
Ana tsaka da yakin Iran da Isra'ila, Amurka ta tura jiragen MQ-9 da sojoji 200 zuwa Najeriya domin taimakon leken asiri da horaswa, ba tare da shiga yaki kai ba.
Najeriya ta nuna cewa za ta ba da gudunmuwa wajen rage matsalolin man fetur da makamshi kan toshe Hormuz da Iran ta yi a yaki da Amurka/Isra'ila.
Hukumar kula da abinci ta duniya ta yi gargadin cewa mutane miliyan 10.4 a Yammaci da Tsakiyar Afirka na iya fuskantar yunwa kan rikicin Iran da Isra’ila da Amurka.
Dan shugaban Najeriya, Seyi Tinubu, ya bukaci matasan su yi hakuri da amince da shugabancin mahaifinsa, ya ce wamnatin na gyara matsalolin tattalin arziki.
Iran ta harba makamai masu linzami da jiragen yaki marasa matuki zuwa Hadaddiyar Daular Larabawa, lamarin da ya jikkata mutane sama da 140 ciki har da ‘yan Najeriya
Sanata Jimoh Ibrahim ya ce rikicin Gabas ta Tsakiya na iya zama dama ga Najeriya saboda karin kudin man fetur zai iya karfafa naira tare da rage karbar bashi
Babban lauya mai kare hakkin dan Adam, Femi Falana ya ce akwai darasin da Najeriya za ta koya a yaki da Amurka ke yi da Iran. YA ce dole Najeriya ta tashi tsaye.
Malamin addinin Musulunci, Dr Bashir Aliyu Umar ya caccaki gwamnatin Najeriya kan kama masu sukar Isra'ila da Benjamin Netanyahu kan yakin da ake yi da Iran.
Gwamnatin tarayya ta ce ba za ta saka hannu wajen kayyade farashin fetur ba duk da tashin hankali a Gabas ta Tsakiya da ya jawo sauye-sauyen farashin mai a kasuwanni
Gwamnatin Najeriya
Samu kari