Gwamnatin Najeriya
Gwamnonin Najeriya sun bukaci a tanadar masu da doka a kundin tsarin mulkin Najeriya da za ta ba su cikakken ikon sarrafa ayyukan tsaro a jihohinsu.
Tsohon gwamnan mulkin soja na jihar Kaduna, Kanal Abubakar Dangiwa Umar, mai ritaya ya rubuta budaddiyar wasika ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da sabuwat tashar talabijin da za a rika kallo kyauta domin bunkasa fasahar zamani. Ta samar da tashohi sama da 100 na kyauta.
Hukumar NCC ta fara nazarin kudin haɗa hanyoyin sadarwa tsakanin kamfanonin waya bayan shekaru takwas, lamarin da ka iya janyo ƙarin kuɗin kira da saƙonnin SMS.
Gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta fara shari'a a zagayen na biyu kan fiye da mutum 600 da ake zargi da ta’addanci a kotunan birnin tarayya da ke Abuja.
Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya ya ce ya shawarci Olusegun Obasanjo da ya hakura da takarar shugaban kasa a 1999, ya koma gida ya gode wa Allah.
Babban Fasto, Primate Elijah Ayodele ya gargadi shugaban kasa Bola Tinubu cewa wata sabuwar kungiyar ta’addanci na shirin tada tarzoma a Najeriya.
Janar Abdulsalami Abubakar ya bayyana cewa mutuwar Janar Sani Abacha ta bar masa shakku, yana mai cewa akwai abubuwan da suka nuna akwai wata makarkashiya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci Kwamitin Musamman kan Wutar Lantarki ya ware bashin Naira tiriliyan hudu domin biyan tsofaffin basussuka a bangaren.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari