Yan bindiga
Wasu miyagun 'yan bindiga sun halaka manoma 15 a kananan hukumomin Giwa, Birnin Gwari da Kajuru ta jihar Kaduna. Samuel Aruwan, ya tabbatar da faruwar hakan.
A wani labari mara dadi, wasu 'yan bindiga sun hallaka mazauna kauye, inda suka jikkata da dama. Rahoton da muka samo ya ce, tsagerun sun sace kayan abinci.
Wasu gagararrun ‘yan bindiga sun halaka ‘yan sanda uku yayin da suka kai farmak kan ayarin motocin wani hamshakin a Fatakwal dake jihar Ribas. Sun sace shi.
Hukumar tsaro ta farin kaya ta bayyana janye karar da ta shugar kan wani mai tattaunawa da 'yan bindiga, Alhaji Tukur Mamu. An tsare Mamu ne saboda ta'addanci.
Al'ummar garuruwa hud a kananan hukumomin Maradun da Zurmi na jihar Zamfara sun shiga halin fargaba bayan yan bindiga sun far masu da sace mutum fiye da 100.
Wata tawagar 'yan bindiga su Bakwai sun sace tsohon babban hadimin gwamnan jihar Ondo har cikin gidansa, sun nemi a tattara musu kuɗin fansa miliyan N100m.
Domin ganin yankinsu ya samu zaman lafiya a wannan lokaci da kasar ke fama da hare-haren ta'addanci, mutanen garin Gidan Goga sun tara kudi zasu kaiwa Turji.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da wani matashin Malami, ɗan uwansa da ɗansa a Ilorin, babban birnin jihar Kwara.
Yan bindiga sun farmaki jami'an rundunar yan sandan Najeriya a ranar Asabar, 19 ga watan Nuwamba yayin da suke tsaka da aiki a jihar Enugu, sun sheke jami'ai 3.
Yan bindiga
Samu kari