Yan bindiga
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace kwamishinan gidaje da raya birane na jihar Benue a ranar Lahadi, 4 ga watan Disamba.
Yan bidngar da suka yi garkuwa da wani basarake mai daraja a jihar Ondo sun kira yan uwansa. Maharan sun nemi a basu naira miliyan 100 kafin su sako basaraken.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari gidan wani sanata a jihar Neja, inda suka yi kokari hallaka shi. Allah yasa kwanansa na gaba, sai suka zo basu same shi gida ba.
‘Yan bindiga dake yankin dajikan Funtua sun kai farmaki kan masu sallar Isha’i a daren Asabar, sun sace mutane masu yawa. Sun harbe limami tare da raunata wasu.
Dakarun sojin Najeriya sun halaka wasu ‘yan bindiga 20 a wani samamen babu zato da suka kai musu jihar Niger.Sun kwato wasu mutum 5 daga masu garkuwa da mutane.
Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji Kachalla, yace gwamnatin Najeriya bata son ganin bayan ta’addanci ne. Ya zargeta da don tunzura shi baki daya.
wasu mahara da ba'a san ko suwaye ba, sun kai hari kan wasu masallata a yau juma'a, yayin da suke gudanar da ibada sallar juma'a wacce ake gudanar duk sati
Sojojin Najeriya sun yi caraf da wasu abokan harkallar 'yan bindiga da ake kyautata zaton sun dauko kudi ne daga gare su. An kama su da kudi N19.5m a mota.
Miyagun yan bindiga sun kai hare-hare daban-daban a kuyukan yankin kananan hukumoin Goronyo da Sabon Birni a jihar Sakkwato, sun kashe mutane 7 sun sace 5.
Yan bindiga
Samu kari