Yan bindiga
Shugaban majalisar dokokin jihar Osun, Timothy Owoeye, ya koka kan yadda wasu yan daban siyasa suka yunkurin raba shi da duniya a gaɗin Ilesa yana cikin taro.
Labarin da muke samu mara dadi ya bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka kai hari kan gidan talabijin da rediyo a jihar Ribas da ke Kudancin Najeriya.
Wani lamari mai ban tausayi ya faru a garin Amagu Ihube a karamar hukumar Okigwe dake jihar Imo ranar Talata yayin da yan ta'adda suka kona dattijuwa da ranta.
Wasu tsagerun 'yan bindiga a jihar Anambra sun gamu da tsaiko yayin da 'yan sanda suka hallaka su a lokacin da suka kai farmaki kan ofishin 'yan sandan yankin.
Rahotannin da safiyar nan sun nuna cewa tawagar mutun biyar ta 'yan bindiga sun sheƙa barzahu yayin da suka yi yunkurin kai hari Caji Ofis a jihar Anambra.
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun halaka mutum ɗaya yayin da suka kai hari mara kyau wurin kamfen d'an takarar Sanatan APC a Ebonyi.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan bindiga suka shiga tasku a jihar Kaduna bayan da sojoji suka hallaka manyan 'yan ta'adda bakwai nan take ba da a Chiken.
Rahoton da muke samu da safiyar Laraban nan ya bayyana cewa wasu tsageru sun shiga kauyen Manu a yankin Abaji, Abuja, sun kashe rayuka biyu, sun sace wasu.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle, ya bukaci dukkan kungiyoyin tallafi da su tattara su bar jiha zarginsu da yake yi da aiwatar da miyagun ayyuka.
Yan bindiga
Samu kari