Jihar Enugu
Bayan Sarkin Hausawa a Enugu ya karbi muƙami a gwamnati, matasan Arewa a jihar sun soki basaraken, Yusuf Sambo II, bisa amincewa da mukamin hadimin gwamna.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama masu laifi daban daban. An kama gundun wasu 'yan kungiyar asiri da suke hada bindigogi da satar kayan wutar lantarki a jihar.
Hukumar NiMet ta yi hasashen cewa jihohin Legas, Delta, Bayelsa, Cross River, Rivers, da Akwa Ibom za su fuskanci ruwan sama na tsawon kwanaki 250 zuwa 290.
Peter Obi ya ce talauci na karuwa saboda gwamnatin Najeriya ta yi watsi da shugabanci, ya kuma bada gudummawar N40m domin lafiyar jama’a da ilimi.
An samu guguwar sauya sheka a majalisar wakilan Najeriya. 'Ƴan majalisa guda shida na jam'iyyar PDP mai adawa sun tattara kayansu daga PDP zuwa jam'iyyar APC.
Kwana 1 tal bayan Hon. Dennis Agbo ya sauya sheƙa, ƙarin ƴan Majalisa 2 na tarayya da na jiha sun fice daga LP zuwa jam'iyyar PDP mau mulki a Enugu.
Nasir El-Rufai ya kai ziyara Kudu maso Gabas, ya yabawa shugabannin SDP, inda ya ce jam’iyyar za ta zama babbar abokiyar hamayya a siyasa a zaɓen 2027.
Yayin da PDP ke shirin maka gwamnan Delta a Kotu, Ɗan Majalisar Wakilai ta Ƙasa, Hon. Dennis Agbo ya fice daga LP zuwa jam'iyya mai mulkin jihar Enugu.
Yayin da ake shirin maka gwamnan Delta da kotu kan sauya sheka zuwa APC, jam'iyyar PDP a jihar Enugu ta karɓi manyan ƴan siyasa biyu da suka baro LP.
Jihar Enugu
Samu kari