Jihar Enugu
Babbar kotun jihar Enugu ta yanke hukunci a karar da wani mutumi ya shigar kimanin shekara 10 da ta wuce, ta umarci gwamnati ta biya shi diyyar N55m.
Shugaban karamar hukumar Igbo Etiti, Hon. Eric Odo ya ba wasu hadimansa guda biyu na musamman masu kula da bangaren doya da yalo da kuma barkono.
Wata mata ta yi wa dan kishiyarta duka da taɓarya har ta karya kishi kafa kuma ta zuba masa ruwan zafi. Alkalin kotu ya tura ta kurkuku kuma ya hana belin matar.
A wannan labarin za ku ji. Ruwa sugaban cocin Adoration, Rabaran Ejike Mbaka, ya bayyana damuwarsa kan hauhawar farashin man fetur a kasar nan da ke jawo yunwa.
Rundunar yan sanda ta tsare wani sifetanta kan zargin hallaka wani fitaccen mawaki a jihar Enugu, Okezie Mba da ke Kudancin Najeriya inda ta fara bincike.
Gwamnan jihar Enugu, Peter Ndabuisi Mbah ya amince da sabon mafi karancin albashin da zai rika biyan ma'aikatan jihar. Zai fara aiki daga watan Oktoban 2024.
Hukumar NBC ta bayyana rashin jin dadin ta kan yadda jami’an hukumar EFCC suka mamaye gidan rediyon Urban FM 94.5 FM a Enugu ana tsaka da watsa shiri.
Gwamnatin jihar Enugu ta tabbatar da kakaba biyan haraji a dakunan ajiye gawarwaki a kullum domin rage cinkoso musamman wadanda ba su dauke ta su ba.
Kotun daukaka kara ta tumbuke dan majalisar wakilai kan magudin zabe. Kotu ta kwace kujerar dan majalisar wakilan PDP ta ba dan LP nasara bayan gano magudi.
Jihar Enugu
Samu kari