Zaben Najeriya
Hukumar zaɓen jihar Kano mai zaman kanta KANSIEC, ta matso da zaɓen kananan hukomin daga watan Nuwamba zuwa ranar 26 ga watan Oktoba mai zuwa a 2024.
A wannan labarin, hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kebbi ( KESIEC) ta bayyana cewa shirye-shiryen gudanar da zaben kananan hukumomin jihar ya yi nisa.
Gwamnatin tarayya ta yi martani ga tsohon shugaban APC, Salihu Lukman kan magana da ya yi a kan hadarin zaben APC da Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia ya yi watsi da zaben fitar da gwani da tsagin APC mai biyayya ga Philip Agbese ya yi wanda ya ki bin umarnin Abdullahi Ganduje.
Bola Tinubu ya fara tsorata da zaben 2027 yayin da aka fara tunanin zabe tun yanzu bayan wasu shugabannin yankin Arewacin kasar sun yi ta korafi da gwamnatin APC.
Jam'iyya mai mulki a Kano, NNPC ta sayawa kwamitin tantance yan takarar katin duba jarrabawar kammala sakandare ta WAEC da NECO da kuma yi masu gwajin kwaya.
Shugaban hukumar zabe INEC reshen jihar Ogun, Barista Niyi Ijalaye ya yanke jiki ya faɗi kuma Allah ya masa rasuwa bayan fitowa daga taro a Abuja.
Fastocin da suka yadu a soshiyal midiya sun nuna cewa Abdullahi Ganduje zai tsaya takarar shugaban kasa, yayin da Uzodinma zai kasance mataimakinsa.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya bayyana irin wahalar da Bola Tinubu zai sha a hannun yan Arewa a 2027 inda ya ce shugaban zai sha mamaki.
Zaben Najeriya
Samu kari