Zaben Najeriya
Jam’iyyar APC ta lashe dukkan kujerun shugabanni 13 da mafi rinjayen kujerun kansiloli a zaben kananan hukumomin jihar Nasarawa da aka kammala ranar Asabar.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya caccaki tsarin jam'iyyar APC wurin kakabawa al'umma halin kunci inda ya ce zaben 2027 fada ne tsakanin APC da yan Najeriya.
Tsohon Minista, Sunday Dare ya fadi wanda ya yi sanadin samun shugabancin kasa da Muhammadu Buhari ya yi inda ya ce Bola Tinubu ne ya yi komai a zaben.
Yar gwagwarmaya a Najeriya, Aisha Yesufu ta yi magana kan zaben 2027 na shugaban kasa, Bola Tinubu inda ta ce babu abin da yan Arewa za su iya yiwa shugaban.
Kwanaki kaɗan da zaɓen sababbin shugabanni a jam'iyyar PDP a Kano, rikici ya kunno cikin inda aka samu masu adawa da shugabancin Yusuf Ado Kibiya.
Mataimakiyar dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP a jihar Ondo, Susan Gbemisola Alabi ta watsar da jam'iyyarta inda ta dawo APC mai mulkin Najeriya.
Jam'iyyar APC reshen jihar Osun ta fatattaki tsohon gwamna, Ogbeni Rauf Aregbesola daga cikinta kan zargin cin dunduniyarta da kuma ƙaddara ta gida biyu.
Akwai lokacin da aka samu mutane X da suka rike shugabancin INEC a watanni uku. Lokacin da Farfesa Attahiru Jega zai bar ofis, sai ya zabi Ahmad Wali a 2015.
Kananan hukumomi sun samu ‘yanci, amma har yanzu kusan gwamnoni ne ke da ta-cewa wajen takara. Akwai rudani game da cin gashin kan da kananan hukumomin.
Zaben Najeriya
Samu kari