Zaben Najeriya
Kwanaki kadan bayan rashin nasarar Atiku a kotun koli, sanatoci biyu da wasu jiga-jigan jam'iyyar sun watsar da ita saboda wasu dalilai na karan kansu.
Kungiyar Gwamnonin PDP za ta iya sa kafar wando da Nyesom Wike kan rikicin Ribas. Sauran Gwamnonin PDP za su hana a tunbuke Gwamnan Ribas a Majalisa.
Mun kawo jerin wadanda su ka yi harin Aso Rock, amma a karshe sai ga shi Bola Tinubu ya ba su mukami. Bayan lashe zabe sai sabon shugaban kasa ya jawo wasu.
Za a ji abin da ya faru a Aso Rock bayan kotu ta tabbatar da Bola Tinubu a matsayin halataccen shugaban Najeriya, aka yi waje da karar Atiku Abubakar da Peter Obi.
Kotun sauraran kararrakin zabe ta yanke hukunci kan shari'ar zaben Sanata Aliyu Wamakko, kotun ta tabbatar da nasarar Wamakko a matsayin sanatan Sokoto ta Arewa.
Jam'iyyar PDP ta ce Kotun koli ta bai wa yan Najeriya kunya saboda ita kaɗai suke hange a matsayin gidan da zai musu adalci, ta ce hukuncin ya sab awa doka.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa bai taba dana sanin goyon bayan Tinuba ba kuma ya yi alwarin mara masa baya a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Yayin da ake ci gaba da shari'ar zaben shugaban kasa, kotun koli ta yi watsi da sabbin korafe-korafe da Atiku ke son shigarwa a gabanta, ta ce zai bata mu su lokaci.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana jin dadinsa kan nasarar da ya samu a kotun koli da ta yanke hukunci a yau Alhamis 26 ga watan Oktoba.
Zaben Najeriya
Samu kari