Zaben Najeriya
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya yi martani kan neman shugabancin Najeriya da kalubalantar Bola Tinubu a zaben 2027 inda ya ce idan yana so zai yi magana.
Sanat Orji Kalu ya ce ko yau aka yi zabe yan Najeriya za su zabi APC. Sanatan APC ya fadi dabarar da APC za ta yi wajen shawo kan talakawan Najeriya yayin zabe.
Jam'iyyar NNPP ta ce ta gano yadda jam'iyyar APC ke dauke da alhakin rura rikici a sauran jam'iyyun kasar nan saboda cimma bukatun kashin kai a zaben 2027.
Bola Ahmed Tinubu ya fusata da yadda yan kasa ke sayen litar fetur a baya, ya lashi takobin dakatar da tashin farashin litar fetur zuwa N200, sannan zai yi sauki.
A ranar Asabar 5 Oktoba, 2024 ne aka yi zaben Ciyamomi wasu jihohi hudu, inda daga cikinsu aka, zaben jihohi biyu sun yi matukar daukar hankalin jama'a.
Kotun Daukaka Kara da ke birnin Abuja ta wanke dan Majalisar Tarayya daga jihar Kano, Hon. Alhassan Ado Doguwa kan zargin kisan kai a zaben 2023 da ya gabata.
Kotun daukaka kara ta tumbuke dan majalisar wakilai kan magudin zabe. Kotu ta kwace kujerar dan majalisar wakilan PDP ta ba dan LP nasara bayan gano magudi.
Tsohon gwamnan Rivers, Nysom Wike ya tono dabarar da suka yi wajen kifar da Atiku Abubakar a zaben shugaban kasar 2023. Wike ya ce ya juwa baya ga PDP a 2023.
Guda daga cikin jiga-jigan jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya bayyana cewa jama’a ba su fahimci bayanin da Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya yi kan takara da Obi ba.
Zaben Najeriya
Samu kari