Zaben Najeriya
Yayin da aka fara shirye-shiryen zaben 2027, wasu jiga-jigan PDP sun fara shirin dawo da Goodluck Jonathan takarar shugaban kasa inda ya amince tare da wasu sharuda.
A labarin nan, za a ji cewa tsuguno ba ta kare ba ga 'yan hadakar adawa yayin da shugabanni a ADC ke bayyana kin amincewa da jagorancin David Mark.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta bukaci tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na dawo cikinta a hukumance kafin 2027.
A labarin nan, za a ji yadda ƙungiyar magoya bayan tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a LP, Peter Obi sun ce jam'iyyar ba ta tafiya da su a haɗakar ƴan adawa.
A labarin nan, za a ji Adebayo Adelabu, Ministan makamashi a gwamnatin Bola Tinubu ya ce Najeriya za ta samu wutar lantarki yadda ya kamata kafin karshen 2027.
Hukumar zabe ta INEC za ta fara rajistar masu zabe a dukkan jihohin Najeriya 36 da Abuja. Farfesa Mahmood Yakubu ya ce za a fara rajistar ne a ranar 18 ga Agusta.
Bayan yada hotunan Nasir El-Rufai a wani coci da cewa ya je neman goyon baya ne a kayar da Bola Tinubu, an gano gaskiyar abin da ya kai shi bai da alaƙa da hakan.
Kwamishinan zaɓe REC na hukumar INEC ta ƙasa mai kula da Kano, Abdu Zango ya bayyana cewa babu tanadin kalmar zaɓen da bai kammalu ba a kundin dokar zaɓen Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar PDP reshen jihar Kano ta barranta kanta da duk wata haɗakar adawa, musamman ta ADC da Atiku Abubakar ya tafi.
Zaben Najeriya
Samu kari