Zaben Najeriya
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya dauki alkawarin kawo karshen hauhawar farashi da kawo karshen wahala da jama'a ke ciki tun bayan hawansa kujerar shugabancin kasar.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Babafemi Ojudu ya bayyana yadda Bola Tinubu ya yi wa Muhammadu Buhari dabara a zaben fitar da gwanin APC da aka yi a 2022.
An yada wani faifan bidiyo inda matashi ya bayyana nadamarsa kan rashin goyon bayan Shugaba Bola Tinubu a zaɓen 2023, yana mai cewa ya yi kuskure.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Reno Omokri ya yi magana kan zaben 2027 da damar da Bola Tinubu ke da ita inda ya ce kwarewarsa a siyasa zai ba shi damar yin nasara.
INEC na shirin lalata katunan zaɓe da ba a riga da an karɓa ba, inda za ta maye gurbinsu da fasahar BVAS don sauƙaƙe tantance masu zaɓe da tabbatar da ingancin zaɓe
Kwanaki shida bayan shugaban APC, Abdullahi Ganduje ya sha alwashin kwace jihar Rivers, an roke shi ya yi kokarin karbe ikon Oyo daga jam'iyyar PDP.
Kungiyar APC, Arewa ta Tsakiya ta goyi bayan Tinubu ya yi tazarce a 2027, tana jaddada amfanin mulkinsa, duk da rashin goyon bayan ACF da AYCF da wannan kuduri.
Reno Omokri, tsohon hadimin Goodluck Jonathan ya gargadi yan Arewa game da zaben 2027 da lalata siyasarsu inda ya ce sun fi kwashe shekaru a mulkin Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ovie Omo-Agege da Hon. Erhiataka Suenu-Ibori sun bugi kirji inda suka yi alkawarin mayar da Delta jihar APC.
Zaben Najeriya
Samu kari