Zaben Najeriya
Shugaban hukumar INEC, Mahmood Yakubu ya bayar da tabbacin cewa wa'adinsa a matsayin shugaban hukumar zaben ya zo karshe, kuma zai ajiye aiki a karshen shekara.
Tsohon mataimakin shugaban PDP na kasa, Cif Bode Goerge ya bayyana cewa jam'iyyarsa za ta hau teburin sulhu domin kawo karshen matsalolin da suka dame ta.
Mataimakin shugaban APC na kasa shiyyar Arewa ta Yamma, Garba Datti ya shawarci Atiku Abubakar da ya dauki darasi daga tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I JIbrin ya bayyana farin cikin yadda jagororin jam'iyyar adawa ta ADP a Kano suka sauya sheka zuwa APC.
A ƙarshen shekarar 2025, Farfesa Mahmud Yakubu zai sauka daga kujerar shugabancin hukumar INEC bayan shafe wa'adi biyu kamar yadda doka ta tanada.
Yayin da ake ta yada cewa Bola Tinubu zai sauya Kashim Shettima a matsayin mataimakinsa, dan PDP, Dare Glintstone Akinniyi ya gargade shi kan daukar wannan mataki.
Hadimin Bola Tinubu, Daniel Bwala ya bayyana cewa 'yan Najeriya sun taki sa'a da ba su zabi tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi a matsayin shugaban kasa ba.
Kotun sauraron kararrakin zaɓen gwamnan Edo da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da jam’iyyar AA ta shigar na neman soke zaɓen Gwamna Monday Okpebholo.
Wasu daga cikin jagoroi a jam'iyyar PDP sun bayyana shirinsu na shiga hadakar da za ta taimaka wajen korar Bola Tinubu daga shugabancin Najeriya.
Zaben Najeriya
Samu kari