Daukan aiki
Rundunar sojin Najeriya ta fara dibar sabbin sojoji bangaren DSSC don inganta rundunar yayin da rashin tsaro ke kara kamari a fadin kasar baki daya.
Dan Majalisar jihar Plateau, Hon. Adamu Aliyu ya bankado yadda ake korar Hausawa a yayin tantance masu neman aikin dan sanda a karamar hukumar Jos ta Arewa.
A yayin da aka shiga shekarar 2024, Legit Hausa ta yi nazari kan wasu fasahohi da mutum zai koya a yanar gizo don neman aiki tare da samun kudi da su.
Hukumar 'yan sanda (PSC) ta fara wata tattaunawa da babban sufetan rundunar 'yan sanda don rushe sashen jami'an 'yan sandan sarauniya na rundunar ko a canja masu kaya.
Hukumar kashe gobara ta tarayya ta sanar da fara daukar ma'aikata, an nemi 'yan Najeriya da suka cancanta da su nemi aikin ko za su dace. Mako shida za a rufe shafin
Gwamnatin jihar Abia ta ce ta gano wasu likitoci da suka ajiye aiki amma har yanzu suna karbar albashi daga gwamnatin jihar. Za a dauki mataki akan su.
A cewar Dr. Ish Adagiri, hukumar asibitin kwararru a Kogi ta samu izinin daukar sabbin likitoci tun lokacin Yahaya Bello, amma har yanzu ba wanda ya nema
Wata ‘yar Najeriya ta ce naira 170,000 ne za ka biya kudin bizar zuwa Norway, kuma ta fada wa mutane yadda ake samun takardar. Mutum na iya zama dan kasar.
Majalisar Dinkin Duniya ta ce yanzu haka akwai sama da 'yan Najeriya 1,000 da aka damfara da sunan sama masu aiki a Burtaniya. An damfari kowanne akalla $10,000.
Daukan aiki
Samu kari