
Daukan aiki







Gwamnatin jihar Katsina karkashin Malam Dikko Umaru Radda ta ce ba bu abin tsoro ko karaya dangane da jarabawar gwajin da zata shirya wa malaman S-power 7,000.

Kungiyar masu yin biredi a Najeriya (PBAN) ta sanar da shirinta na kara farashin biredi a kasar saboda cire tallafin mai da aka yi wanda ya taba harkokin su.

Wata budurwa yar Najeriya ta sharbi kuka a wani bidiyo da ta nada a wurin aiki ta wallafa a shafin TikTok tana cewa ta gaji da aiki a Hadadiyar Daular Larabawa.

Shugaban kamfanin Ɗangote Group, Alhaji Aliko Ɗangote, ya ce sabuwar matatar man fetur din da aka kammala za ta samar da dumbin ayyuka yi ga 'yan Najeriya.

Masu neman aiki sun yi masa gayya a tashin farko, shafin NDLEA ya birkice. NDLEA mai yaki da safarar miyagun kwayoyi ta ce yanzu an shawo kan wannan matsala.

Mamallakin kamfanin Twitter, Elon Musk, ya gyara ofisoshin kamfanin inda ya mayar dasu tamkar dakunan otal. Yace dole ne aiki tukuru ko ya sallami ma’aikacin.

Hukumar NSCDC a Najeriya ta sanar da fara daukan sabbin ma'aikata a shekarar 2022. Hukumar ta umurci masu sha'awar shiga aikin su garzaya shafina na intanet.

A 2023, Gwamnatin Najeriya za ta dauki mutum miliyan 2 domin suyi mata aiki na musamman. Kwamishinan Hukumar kidaya ta kasa na reshen Ekiti ya bayyana wannan.

Manyan malaman lafiya da Ma’aikatan cibiyoyin bincike za su tafi yajin-aiki. Kungiyar su suna neman ragowar 40% na alawus din shiga hadari da suke bin gwamnati
Daukan aiki
Samu kari