Daukan aiki
ECOWAS ta buɗe neman shiga shirin horas da matasa masu digiri na 2027, inda ƴan Najeriya masu shekaru 32 zuwa ƙasa za su iya samun aikin shekara daya.
Hukumar Kwastam ta Najeriya ta fitar da sunayen waɗanda suka yi nasara a ɗaukar ma'aikata na 2024/2025 tare da bayyana yadda za su duba sunayensu.
Hukumar Kwastam a Najeriya ta sanar da fara daukar ma'aikata duk shekara, tare da bayyana cewa za ta bude daukar ma'aikatan 2026 daga baya a bana.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin jihar Kano ta yi farautar wasu mutane da ake zargin su na sayar da filayen gwamnatin jihar Kano duk da haramcin hakan.
Hukumar Federal Character Commission ta bayyana kura-kurai guda bakwai da ke hana masu neman aikin gwamnati samun nasara, tare da gargadin su guji masu damfara.
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) ta fitar da jerin sunayen wadanda suka yi nasara a daukar ma'aikatan 2024/2025, tare da bayyana matakan da za su bi.
Shugaba Bola Tinubu ya naɗa sabbin mutane 26 a hukumomin gwamnatin tarayya guda 10, inda Ayo Fayose da Junaid Bindawa suka samu manyan mukamai a sabbin naɗe-naɗen
Hukumar PSC ta saki sunayen sababbin kuratan yan sanda 50,000 da aka dauka aiki, ta umarci su fara duba sakamakon jarabwa daga daren Alhamis, 16 ga Yulin 2026.
Gwamnatin Zamfara ta fara ɗaukar sababbin malamai 3,050 domin koyarwa a makarantun firamare da ƙananan sakandare, tare da bayyana sharuddan neman aikin.
Daukan aiki
Samu kari