Daukan aiki
CDCFIB ta ce za a kammala daukar ma’aikata zuwa NSCDC, NIS, NCoS da Fire Service cikin makonni hudu, tare da gargadin masu neman aiki kan ’yan damfara.
A labarin nan za a ji cewa hukumar kula da man fetur ta kasa ta ankarar da masu neman aiki a NUPRC da su kula da wasu sababbin yan damfara da suka shigo gari.
X ya sanar da dakatar da shirin rabon kudaden shiga ga masu ƙirƙira daga Satumba 2026 tare da ƙaddamar da sabon shirin lada ga masu wallafa abun ciki na asali.
A labarin nan, za a ji yadda wani babban jami'in NSCDC a jihar Kano ya jawo wa kansa matsala har babbar kotun jihar ta aika da shi gidan dan kande.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da wani shiri da ake hasashen zai iya bude wa mutane akalla 50,000 kofofin samun arziki da dogaro da kansu a fadin Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da ɗaukar malamai 3,252 na PTA aiki a gwamnatin tarayya domin rage ƙarancin malamai da inganta ilimi a Kwalejojin Haɗin Kai.
Hukumar NAQS ta gwamnatin tarayya ta buɗe ɗaukar ma'aikata a 2026. Ga matakan neman aikin, guraben da ake da su, sharuddan cancanta da jadawalin aikin.
ECOWAS ta buɗe neman shiga shirin horas da matasa masu digiri na 2027, inda ƴan Najeriya masu shekaru 32 zuwa ƙasa za su iya samun aikin shekara daya.
Hukumar Kwastam ta Najeriya ta fitar da sunayen waɗanda suka yi nasara a ɗaukar ma'aikata na 2024/2025 tare da bayyana yadda za su duba sunayensu.
Daukan aiki
Samu kari