Daukan aiki
Dan Najeriya ya fadi wasu ayyuka guda biyu da mutum zai iya nema wanda ke biyan naira miliyan uku duk wata. Kamfanonin na aiki ne a Abuja kuma suna neman ma'aikata.
Akalla ma'aikatan gwamnatin tarayya dubu biyu ne ba za su samu albashin watan Nuwamba ba. Hakan ya faru sakamakon samun matsala da suka yi a tsarin IPPIS.
Ma'aikatan jinya su yi wa mara lafiya addu'a laifi ne a kasar Ingila. An ruwaito cewa 'yar Najeriyar ta yi wa wani mara lafiya addu'a ne, shi kuma ya yi kararta.
Legit Hausa ta gudanar da bincike mai zurfi kuma ta gano gaskiya game da rahoton da ke cewa an buɗe shafin yanar gizo na ɗaukar sabbin matasan Npower.
Kamfanin sukari na Dangote ya sanar da cewa akalla ko wace shekara ya na diban ma'aikata fiye da dubu bakwai a kamfanin don rage zaman banza a kasar.
Hukumomin Jami'ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a jihar Kano ta karyata jita-jitar cewa ta na daukar aiki yanzu haka a makarantar.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bai wa matashi Dayyabu Haladu aiki a hukumar Alhazai da kujerar Makka da kuma kudade bayan ya dawo da Naira miliyan 15 yayin aikin hajji.
Tsohon maytaimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya sake samun sabon mukami karo na biyu a Hukumar Yanayi ta Afirka a matsayin shugabanta.
Sifetan 'yan sanda a Najeriya, Olukayode Egbetokun ya bayyana cewa hukumar su na bukatar karin jami'ai dubu 190 don wadatar da tsaro kamar yadda ya kamata.
Daukan aiki
Samu kari