Daukan aiki
Gwamnatin jihar Sokoto ta kafa kwamitin daukar ma'aikata domin rage 'yan zaman banza da ke ba 'yan ta'adda bayanai. Kwamatin da gwamnati ta kafa za su fara aiki.
Gwamnatin tarayya karkashin ma'aikatar gidaje ta kasa za ta horar da matasa 100,000 a fannonin gine gine daban daban domin samun kwarewa a jihohin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa kuniyar kwadago ta kasa, NLC ta bayyana jin dadin yadda gwamna Uba Sani ya fara gyara kuskuren Nasir El-Rufa’i a Kaduna.
A labarin nan, za a ji cewa Mai dakin gwamnan jihar Borno, Dr. Falmata Babagana Zulum, ta yi kyautar N1m ga mai shara da ta mayar da N4.8m ga masu shi.
Rundunar sojin saman Najeriya ta bude shafin daukar ma'aikata. Za a dauki 'yan Najeriya ne da suka kammala karatu a fannoni daban daban domin aiki da rundunar.
A labarin nan, za a ji cewa wata baiwar Allah da ke rainon yaranta biyar a Borno, Fa'iza AbdulKadir ta mayar da Naira miliyan 4.8 da aka tura mata bisa kuskure.
Wani kamfanin Amurka ya yi hadin gwiwa da jihar Imo wajen kirkiro da shirin tallafawa matasa sama da 3,000 da samu horo kan kasuwancin zamani da jari.
Ma'aikatar harkokin matasa ta Najeriya ta tabbatar da bude shafin rijista,wanda za a dauki matasan da za a ba horo kan harkokin da suka shafi kudi.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya sanar da sabon shirin da zai horar da matasa miliyan 20 daga nan zuwa 2030, za su kware a fannoni daban-daban.
Daukan aiki
Samu kari