Daurin Aure
Fadar shugaban kasa ta bayyana irin addu'o'in da limamin masallacin kasa, Farfesa Luqman Zakariyah ya yi wa Bola Ahmed Tinubu bayan daura aure a Abuja.
Shugaba Tinubu ya halarci ɗaurin auren ƴaƴan Bello Matawalle 9 a Masallacin Ƙasa dake Abuja; Sanata Barau da Gwamna Abba Yusuf sun halarci daurin aurin.
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da cafke wata amarya bisa zargin kashe mijinta har lahira. Amaryar ta amsa cewa auren dole iyayenta suka yi mata.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusufa ya gwangwaje mutumin da aka kashe masa iyalinsa da kyautar sabon gida, kujerar hajji da wasu kyaututtuka uku.
Kotun Northampton ta yanke wa limamin Ashraf Osmani hukuncin daurin mako 15 bayan ya aurar da 'yan shekara 16 ba bisa ka'ida ba inda aka dokar aure ta sauya.
Ministan Tsaro na Kasa, Bello Matawalle, na shirin aurar da ’ya’yansa tara a Abuja. Bikin zai gudana a Masallacin Kasa a ranar 6 ga Fabrairun 2026.
Wata fitacciyar jarumar fim a Najeriya, Doris Ogala ta bayyana cewa da alamu ba za ta yi tsawon rai ba aaboda abin da Fasto Okafor ya mata na yaudara a soyayya.
Majalisar dokokin jihar Akwa Ibom ta karyata rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa tana duba kudirin dokar da zai haramta zina a tsakanin mutane.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi magana kan jita-jitar cewa zai auri Aisha Muhammadu Buhari. Pantami ya bayyana cewa ya dauki Aisha Buhari a matsayin uwa.
Daurin Aure
Samu kari