Dan takara
An ji labari cewa jiya Bola Tinubu mai harin zama shugaban Najeriya a karkashin inuwar APC yace babu rikici tsakaninsa da shugaban jam’iyyarsa, Abdullahi Adamu.
Tunde Bank-Anthony ya zargi magoya bayan Bola Tinubu da karya da nufin tallata gwaninsu. Bank-Anthony ya yi magana ne a shirin Sunrise Daily na ranar Laraba.
Taron Shugabannin Jam’iyya ya fito da rikicin da ake fama da shi a PDP. Gwamnoni takwas aka samu labari sun ki zuwa wajen taron da shugabannin jam’iyya suka yi
Za a ji mun kawo jerin wadanda suka halarci taron da aka yi da Atiku Abubakar, a cikin ‘yan PDP da suka shiga zaben fitar da gwani na neman zama shugaban kasa.
Za a ji Ifeanyi Okowa yace maganar gaskiya Peter Obi zai lawo Masu Matsala a Zaben Shugaban kasa, ya fadi yadda takarar Peter Obi za ta zama barazana gare su
Bola Tinubu ya yi bayanin irin kokarin da ya yi wajen raya Lekki har ya zama birni a jihar Legas, a nan ya bayyana cewa ana masa sharri wajen fadan arzikinsa
An samu labari Atiku Abubakar Ya Kawo Wanda Zai Taya Shi Lashe Zaben Shugaban Najeriya. 'Dan takaran ya kara kawo wanda zai rika magana da yawun shi a kamfe.
Shugaban kungiyar Docs and Medics for Peter Obi a Najeriya, yace Likitoci da malaman jinya masu bada magani 38000 suna tare da su, za su nemo kuri’u miliyan 25
‘Dan Takaran Gwamna a APC Ya Koka, Yace Shari’a 19 Suna Jiransa a Gaban Alkali. Ikechi Emenike ya bayyana irin kalubalen da yake fuskanta ne a zaben na badi.
Dan takara
Samu kari