
Dan takara







Dole Shugaban PDP ya yi murabus idan ana neman zaman lafiya. Wani Fasto ya nuna yana tare da kusoshin PDP irinsu Gwamnan Ribas sun dage a cire Iyorchia Ayu

A wani rubutu da Femi Fani-Kayode ya yi a shafinsa, yace Atiku Abubakar bai da lafiya, ya tafi kasar Faransa ganin Likita, babu tabbacin gaskiyar wannan labari.

Jam'iyyar PDP ta kara karfi tun da mutumin da ya fi kowa dadewa a kan kujerar Sakataren gwamatin jihar Katsina, Mustapha Muhammad Inuwa ya bar jam’iyyar APC.

Commodore Omatseye Nesiama (retd.) ya rabawa jama’a kayan tallafi. ‘Dan takaran Sanatan na Delta ya yi rabon kayayyakin ne a kananan hukumomin Isoko a makon nan

Masoya sun yi kaca-kaca da Peter Obi wannan karo, saboda an ga shi tare da Sheikh Ahmad Gumi. Obi mai neman shugabancin Najeriya ya jawo abin magana a kan haka.

A jiya ne aka aji Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya zauna da Peter Obi mai neman kujerar shugaban kasa a 2023. Malamin ya tasa 'dan takaran na 2023 da tambayoyi.

Hakeem Baba Ahmad ya yi martani bayan 'Dan takaran NNPP, Rabiu Kwankwaso wanda ya aikawa kwamitin hadakar Arewa doguwar wasika, yana mai zarginta da son kai

Gwamnan Ribas Nyesom Wike da wasu manyan PDP ba su goyon bayan Iyorchia Ayu. A nan mun kawo Gwamnonin PDP da suke goyon bayan Atiku Abubakar da Iyorchia Ayu

‘Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar hamayya ta NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso. Kwankwaso Ya Zargi Manyan Arewa da Nuna Son Kai Wajen Tsaida ‘Dan Takara
Dan takara
Samu kari