Dan takara
Independent National Electoral Commission (INEC) ta nuna Legas, Kano, Kaduna, Ribas, Katsina da Oyo sun fi kowane jihohin yawan masu katin zabe a Najeriya.
Bola Tinubu mai neman zama shugaban Najeriya a APC yace babu sabani tsakaninsa da Farfesa Yemi Osinbajo. Tinubu yace ya yafewa mataimakin shugaban Najeriya.
Za a ji ‘Dan takaran APC, Bola Tinubu ya hadu da Yemi Osinbajo, an yarda cewa Mukarraban Mataimakin Shugaban kasa da ke Aso Villa za suyi wa APC aiki a zabe
Dele Momodu yace daga zaben 1993, Asiwaju Bola Tinubu ya dauko manufofin da ya tallatawa. A cewar Momodu, babu abin da Gwamnatin APC ta tabuka illa masifa.
'Dan takaran PDP a Enugu, ya ji dadi da shugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar da kamfaninsa. Shugaban kasa da kan shi ya bude kamfanin Pinnacle Oil & Gas FZE.
Hon. Ibrahim Ebbo ya bada sanarwar ficewa daga APC a lokacin da ake kamfe. A jawabin da ya fitar, tsohon ‘dan majalisar yace ya canza sheka ne saboda ganin dama
Za a fahimci cewa a sabon jerin 'yan kamfe. akalla jiga-jigan jam’iyyar APC 4 aka cire daga ‘yan kwamitin yakin neman zaben Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a 2023
Mai martaba Suleiman Ashade ya nuna sai inda karfinsa ya kare wajen tallata APC. Basaraken ya fadawa jama’a a wajen wani taro Bola Tinubu ya kamata a zaba.
APC ta fadada kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na 2023. Mai girma Muhammadu Buhari wanda shi ne shugaban kwamitin, zai kaddamar da PCC a fadar Aso Villa
Dan takara
Samu kari