Dan takara
Za a ji kwamitin yakin neman zaben APC ya yi karin haske kan abin da ya faru a wajen yawon kamfe a Neja domin Bola Tinubu ya bar wajen kamfe kafin a tashi taro.
A cikin daren yau, mai neman mulkin Najeriya a inuwar APGA, Farfesa Peter Umeadi ya kai ziyara zuwa gidan 'dan takaran jam'iyyar NNPP Rabiu Musa Kwankwaso.
Dazu ne muka samu labari a shafin Facebook cewa wani daga cikin ‘yan tawagar motocin Atiku Abubakar ya tsere bayan gwabje motar Mai magana da yawun Bola Tinubu.
Ganin ana kamfe, Peoples Democratic Party, Social Democratic Party, Africa Democratic Congress da African Democratic Party sun yi tir da CBN kan dokar cire kudi
A zabe mai zuwa da za ayi, za a ji yadda tsohon gwamnan jihar Delta Emmanuel Uduaghan da matarsa, Natasha Akpoti Uduaghan suka kwallafa rai a kujerar Sanata.
Ana zargin iyalan Gwamna suna taka rawar gani wajen tafiyar da mulki a Gwamnatin Abdullahi Ganduje, Abba Kabiru Yusuf na NNPP yace zai soke ofishin matar Gwamna
Matan da ke goyon bayan jam’iyyar APC daga jihohin Kudu maso yamma sun yi taron kamfe a Legas, a nan Remi Tinubu ta fada masu yadda gwamnatinsu za ta dama da su
Takarar Bola Tinubu tare da Musulmi a 2023 a jam’iyyar APC ta bada damar tsaida Kirista da Kirista nan gaba. Oluremi Tinubu ta bayyana haka a wajen yawon kamfe.
Atiku Abubakar ya je Osun domin kamfe, a nan yace yayi masu alkawarin cewa daga ranar farko da ya shiga ofis zai fara aiwatar da alkawuran da ya dauka a kamfe.
Dan takara
Samu kari