Dan takara
Julius Nnamani yana ganin a ‘yan takaran shugaban kasa a 2023, Peter Obi ne mafita, ya ce shi ne zai iya maganin bashin da kuma ya fito daga kudancin Najeriya.
Gwamnan Ondo ya yarda Najeriya tana cikin ha’ula’i, ya fadi wanda zai ceci al’umma. Rotimi Akeredolu yana fatan burin da suke da shi a Aso Rock zai tabbata.
Za a ji Jam’iyyar APC ta rasa wasu daga cikin Shugabannin mazabun ta a jihar Delta. Tsofaffin shugabannin za su marawa Atiku Abubakar da Sheriff Oborevwori baya
Isaac Fayose ya ce Gwamna Nyesom Wike yana yi wa Bola Tinubu aiki a Ribas, ‘Danuwan fitaccen ‘dan siyasar ya fadawa magoya bayan Peter Obi lakanin cin zabe.
Atiku Abubakar ya zo ya yi kamfe a Benuwai amma Gwamna Ortom da Kwamishinoninsa ba su je ba amma an hangi David Mark, Gabriel Suswam, Orker Jev, Abba Moro.
Tijjani Jobe, Abdulmumin Jibrin. Nasiru Danfaranshi Ali Madaki, Maliki Kuliya, Namadi Dala, Jamilu Ahmad, Wada AA Rano, da su Garba Hungu sun ba NNPP gudumuwa.
‘Dan takaran kujeran shugaban kasa na zaben 2023 a jam’iyyar APC, Bola Tinubu ya yi magana a kan rade-radin rikicinsa da Shugaba Muhammadu Buhari da ya je Lafia
Festus Keyamo ya ce abin da Naja’atu Mohammed ta fada a game da Bola Tinubu ba gaskiya ba ne bayan ta fito tana cewa ‘dan takaran bai da cikakken koshin lafiya.
Festus Keyamo da Rt. Hon. Yakubu Dogara sun samu sabani a Twitter. Dogara ya samu kan shi yana cacar baki da Ministan kwadago, Festus Keyamo a kan Bola Tinubu.
Dan takara
Samu kari