Dan takara
'Yan Majalisa 7 Daga Jihohin Arewa su na neman kujerar shugabancin majalisar wakilan tarayya ganin cewa zai yi wahala Femi Gbajabiamila ya zarce a karo na biyu.
A zaben nan na 2023 akwai Malaman Musulunci da Fastocin Kirista da ke takara. A wadanda suka fito takara na mukamai akwai Sheikh Ibrahim Khalil a jihar Kano
Femi Gbajabiamila ya tabo batun neman mukami a gwamnatin Tinubu. A jawabinsa jiya Gbajabiamila ya karyata jita-jitar cewa yana jiran Tinubu ya ba shi mukami
Za a gane ashe Bola Tinubu ya yaudari Peter Obi da Jam’iyyar LP ne, ya ci zabe. Mukarrabin Goodluck Jonathan ya bayyana dabarar da Tinubu ya yi wajen doke PDP.
Bola Tinubu ya fadawa zababbun ‘yan majalisa matsayarsa a kan rabon mukamai. Wasu ‘yan majalisar sun tabbatar da zaben Gwamna da ‘Yan Majalisa ne a gaban Tinubu
Shugabannin Jam’iyyar All Progressives Congress a Garin Donga, za su ladabtar da Emmanuel Bwacha. A halin yanzu 'yan kwanaki suka rage a shirya zaben Gwamnoni.
Godwin Emefiele ya kitsa manakisa domin a karbe Legas daga hannun Jam’iyyar APC. Gwamnan babban banki ya shirya yadda LP za ta lashe zaben Gwamnan Legas a 2023
Babban kotun tarayya ya yankewa wasu jiga-jigan PDP daurin shekaru biyu a kurkuku. An ba ‘Yan siyasar N140m da nufin ayi murdiya a zaben shugaban kasa na 2015g
Fadar shugaban kasa ta fadawa Jam’iyyun PDP da LP cewa Bola Tinubu zai karbi mulkin kasa, an ji cewa ba za soke zaben nan ba ko wanene zai zama shugaban kasa.
Dan takara
Samu kari