Dan takara
Muhammadu Buhari ya taya Bola Tinubu murna lashe takarar Shugaban Kasa. Shugaba Buhari ya ce a jerin wadanda suka fito neman kujerarsa, Tinubu ya fi cancanta.
Za a ji yadda rabuwar kan abokan adawa, kokarin Gwamnonin Arewa a tikitin Musulmi-Musulmi da wasu malaman addini suka goyi baya ya taimakawa Bola Tinubu a APC
APC tayi nasara a zaben 'Yan majalisa a Katsina, PDP ta rasa duka Sanatoci 3 na jihar. Kanal Abdulaziz Yar’adua mai ritaya zai zama ‘Dan majalisar dattawa.
Abba Ganduje bai yi nasarar zama ‘dan majalisar tarayya ba, Honarabul Abdulkadir Tijjani Jobe zai koma majalisa a karo na biyar bayan lashe zaben 'dan majalisa.
Sheikh Abdulhakeem Kamilu Ado Wudil mahaddacin Qur'ani, makarancin Hadith Da Fikihu zai zama ‘Dan Majalisa a NNPP, ya canji mahaifinsa da ya rasu daf da zabe.
Duk da Atiku yana takara, Peter Obi ya tike Jam’iyyar PDP da Kasa a Kauyen Adamawa. Labour Party ta samu gagarumar nasara kan jam’iyyar PDP a mazabar Muchalla.
Mataimakin shugaban kasa ya isa garinsu da nufin ya kada kuri’a a zaben yau. Farfesan ya canza akwatin zabensa ne daga Legas zuwa garin Ikenne a shekarar 2022.
Jam'iyyu 65 sun ce mutum daya ne a cikin ‘yan takaran 2023 ya cancanta. Za a ji cewa wannan mutum guda kuwa shi ne Asiwaju Bola Ahmed Tinubu na jam’iyyar APC.
Ministan kwadago da samar da ayyuka na tarayya ya karyata rade-radin cewa yana goyon bayan Atiku Abubakar, Bola Tinubu, Rabiu Kwankwaso ko Peter Obi a 2023.
Dan takara
Samu kari