Dan takara
Hon. Nasiru Sule Garo wanda tsohon ‘dan majalisar wakilan tarayya ne ya rasa kararsa a kotun zabe, Alkalai ba su samu hujjojin da za su sa a rusa zaben ba.
Tsohon Minista ya bada shawarar yadda za a inganta zabe. Hon. Osita Chidoka ya na son ganin dole a kammala shari’a kafin rantsuwa kuma ka’idojin INEC su shiga doka.
A yanzu babu jituwa tsakanin Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo da Philip Shaibu. Mun tattaro inda aka samu irin wannan rigima saboda sabanin siyasa a tarihi.
Farfesa Bem Angwe ya fitar da sanarwa na musamman cewa ya hakura jam’iyyar NNPP. Mummunan sabani ya jawo babban jagora a NNPP ya fice daga jam’iyyar kayan dadi.
Abba Kabir Yusuf ya je kotun daukaka kara da nufin a ki karbar hukuncin shari’ar zaben Gwamnan 2023. Ana fafatawa a kotu tsakanin Nasir Yusuf Gawuna da NNPP
Duk tulin kuri'un da LP ta samu a Ojo a zaben 'dan majalisa sun tashi a banza. Kotun sauraron karar zaben Legas tayi hukuncin da bai yi wa 'yan adawa dadi ba.
Mun kawo tsofaffin Gwamnoni, Sanatoci ko Ministoci da su ka yi takara, kuma su ka lashe zabensu ko kuwa yaran manyan daza a ba mukamai a gwamnatocin kasar nan.
Jerin wasu da su ka gamu da irin bakin cikin Maryam Shetty a tarihin Najeriya. A 2023, akwai ‘dan takaran da ya ga haka, an yi haka a zaben Gwamnan Kogi a 2015.
‘Dan Takarar Gwamna ya dauki hujjoji 8000 a Ghana Must Go zuwa kotun zaben 2023. Ladi Adebutu ya isa kotun sauraron kararrakin zaben Jihar da shaidu barkatai.
Dan takara
Samu kari