
Calabar







Wani bidiyo da ya bazu a intanet na Gwamna Ayade na Cross Rivers ya janyo cece-kuce, inda aka hango shi ya cire gilashi don kallon yan mata da ke rawa zigidir.

Kwamanda Hukumar Kiyayye Haddura na Kasa, FRSC, na Jihar Cross Rivers, Maikano Hassan, ya tabbatar da cewa hatsari ya kashe wata mata mai matsakaicin shekaru a

An kama wani daliba da ya kammala karatun digiri a bangaren karatun injiniya kan satar injin mota kirar Toyota Hilux mallakar Jami'ar Calabar. Wanda aka zargin

Mutane da dama a birnin Calaba dake jihar Cross Ribas sun bayyana ra'ayoyinsu kan darajar takardun kuɗi N10 da N5 da kuma abinda zaka iya siya da su a yanzun.

Rundunar sojin ruwa ta yi ram da wasu masu fasa kwabrin shinkafa, inda aka kama su da buhunnan haramtacciyar shinkafar waje sama da buhunna 1000 a yankin Calaba

Jami'i ya shiga hannun bisa laifin dillacin makamai da yake yi tsakaninsa da 'yan bindiga. An ce shi ke kula da ma'ajiyar makamai a rundunar 'yan sandan jihar.

Malaman firamare da a ka rage musu girma a Jihar Cross River, Calabar sunyi zanga-zangar rashin albashin na tsawon shekaru har shida bayan rage musu girma.

A cikin jawabin mai dauke da sa hannun shugaban kungiyar na kasa, Ayuba Wabba, NLC ta ce raba kayan zai taimakawa gwamnatin wajen ragewa jama'ar da ke shan waha

Wani dan sanda mai bayar da hannu a titi domin hana cunkoson ababen hawa a garin Calabar, ya sha karrama daga wajen matasa masu zanga-zanga saboda kwazonsa.
Calabar
Samu kari