Gwamnatin Buhari
Rahoton AuGF ya fallasa yadda ake bushasha da dukiyar gwamnati a ma’aikatu. Wasu ma'aikatu sun saba kashe fiye da abin da aka yi masu tanadi a kasafin kudi.
Lauretta Onochie, tsohuwar hadimar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta caccaki Shugaban kasa Bola Tinubu kan kin daurawa daga inda aka tsaya a gwamnati.
Adams Oshiomhole ya ce mutane na cin kwa-kwa daga manufofin APC. Sanatan Arewacin jihar Edo a majalisar dattawa ya fadawa ‘yan Najeriya cewa nan gaba za a more.
Za a ji kudin kasashen waje da aka adana a bankin CBN sun bace. Kuma ba za a iya cewa ga inda CBN ya boye kudin da EFCC ta karbo daga hannun barayi ba.
Stella Okotete da Nasir El-Rufai suna cikin wadanda aka hana su zama Ministoci. Idan da akwai zancen tsaro, Okotete ta ce babu ta yadda za a bari ta zama Darekta.
Itse Sagay yana sa ran gwamnatin Bola Tinubu za ta kawo gyara a Najeriya amma Mai ba Shugaba Buhari shawara ya bayyana kuskuren Shugaba Tinubu a ofis.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya ce daga yanzu ya daina bayar da bashin 'Ways and Means' ga gwamnatin tarayyar Najeriya har sai an biya naira tiriliyan 4.36 da ake bi
Nnaemeka Obiareri, ya zargi gwamnati da batar da N23tr a iska. A lokacin Muhammadu Buhari yana mulki, ana zargin an karbi bashin N23tr a hannun bankin CBN.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya sa ‘yan sanda sun yi ram da Mahdi Shehu. Jami'ai sun tsare shugaban kamfanin na Dialogue a garin Abuja.
Gwamnatin Buhari
Samu kari