Jihar Benue
Hausawa da sauran 'yan Arewa da ke kasuwar lemo a jihar Benue sun mika kuka ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso bayan sun tsunduma yajin aiki saboda matsaloli.
Majalisar sarakunan gargajiya ta Idoma a jihar Benue da ke Arewa ta Tsakiya ta yi zama kan sarautar da aka ba shugaban kasa, Bola Tinubu inda ta soke ta nan take.
Gwamnan jihar Benuwai ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta kula da mata da yayan jami'an tsaron da suka rasa rayukansu sakamakon hare-haren yan bindiga.
Hukumar tsaro ta farin kaya watau DSS ta gurfanar da mutum 9, manyan wadanda ake zargi da hannu a kashe-kashen da suka faru a jihohin Filato da Benuwai.
Rahoto kan yadda gwamnonin jihohin Nasarawa, Ondo, Akwa Ibom, Benue, Ekiti, da Neja, suka sauya majalisar zartarwa, da matakan da suka dauka bayan sauyin.
An kama shugaban ’yan bindiga Yusuf Muhamed a Orokam, Benue, bayan ya addabi al’umma; yanzu yana hannun ’yan sanda tare da wasu mutum 21 ana bincike.
Majalisar dokokin jihar Benue ta dauki matakin dakatar da tsohon shugabanta. An dai dakatar da shi ne bisa zargin yunkurin tsige Gwamna Haycinth Iormem Alia.
Majalisar dokokin Benue ta zaɓi Alfred Emberger a matsayin sabon shugaba bayan murabus ɗin Aondona Dajoh, inda ya yi alƙawarin shugabanci na adalci da haɗin kai.
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Benue da ke Arewacin Najeriya, Hon. Aondona Dajoh, ya ajiye mukaminsa a ranar Lahadi 24 ga watan Agustan 2025 da muke da ciki.
Jihar Benue
Samu kari