Jihar Benue
Majalisar dokokin jihar Benue ta dauki matakin ladabtarwa kan wasu daga cikin mambobinta. Majalisar ta dauki matakin ne bayan an sanya su wani aiki.
NiMet ta hango ambaliya a jihohin Taraba, Kwara, Bayelsa da wasu, ta kuma gargadi manoma da matafiya da su kula da ruwan sama da iska mai karfi don gujewa hadurra.
Gwamna Alia ya sallami dukkanin kwamishinoni, ya naɗa Moses Atagher a matsayin shugaban ma’aikata. An umarci kwamishinonin su mika ragamar shugabanci da wuri.
'Yan gudun hijira a Benue sun mamaye titi suna zanga-zanga kan halin da suke ciki duk da tallafin N1bn da uwargidar shugaban kasa ta ba su a ziyararta jihar.
Jam'iyyar ADC reshen jihar Benue ta fito ta musanta jita-jitar da ake yadawa cewa Gwamna Hyacinth Alia na jihar ke daukar nauyinta. Ta ce ba gaskiya ba ne.
Gwamnatin tarayya ta fara shirin samar da ayyuka wa matasa har miliyan 1 a jihohi 22 da birnin tarayya Abuja ta hanyar noman waken suya, za a samar da N3.9tn.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya zargin gwamna Alia na APC da cewa har yanzu bai aiwatar da umarnin Bola Tinubu kan kashe mutane a Benue ba.
Tsohon gwamnan jihar BenuwaI, Samuel Ortom ya ce ba ya tunanin haɗakar ƴan adawa watau ADC za ta kai labari, yana mai cewa shi da magoya bayansa suna nan a PDP.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya ce bai tsani Muhammadu Buhari ba kamar yadda ake zargi amma ya soki salon yaki da matsalar tsaro a jiharsa.
Jihar Benue
Samu kari