Jihar Benue
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka tsohon shugaban jam'iyyar PDP a jihar Benue. Ƴan bindigan sun hallaka tsohon shugaban ne a wani farmaki da suka kai.
Malaman cocin Katolika a jihohin Kudancin Najeriya da suka hada da Enugu sun nemi a yi addu'a da azumi domin kawo karshen matsalar tsaro a Najeriya baki daya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yana koyon darasi daga wajen masu sukarsa. Tinubu ya nuna cewa duk abin da ya yi sai sun ci masa mutunci.
Mai martaba Tor Tiv, James Ayatse ya yi bayanai a gaban Shugaba Bola Tinubu kan halin da ake ciki a Benue. Ya ce suna fuskantar kisan kare dangi daga 'yan ta'adda.
Majalisar Benue ta zargi jami'an tsaro da kin tabuka abin kirki yayin da 'yan bindiga ke yi wa jama'a kisan gilla. Majalisa ta bukaci mazauna jihar su kare kansu.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya bayyana yadda ya yi ta kiran Nuhu Ribadu game da hare-haren da aka yi a Benue tun kafin faruwarsu amma bai dauka ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sauka a jihar Benue yayin ziyarar da ya shirya kai wa. Shugaban kasan ya isa jihar ne a ranar Laraba, 18 ga watan Yunin 2025.
Gwamnatin jihar Benue ta ba da hutu domin ziyarar da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kai jihar. Ta ce ziyarar na da matukar muhimmanci sosai.
Sanata mai wakiltar Bayelsa ta Yamma a majalisar dattawan Najeriya, Seriake Dickson, ya bayyana gibin shugabanci a matakin kananan hukumomi na rura sashin tsaro.
Jihar Benue
Samu kari