Jihar Bauchi
Alkalin kotun, Jastis Aliyu Usman, ya ce ya yanke wa matashin hukuncin kisa bayan sauraron shaidu da kuma jawabin bangaren masu kara da wanda aka gurfanar. A hukuncin da ya zartar, Jastis Usman ya ce, "masu kara sun tabbatar tare
Wasu mutane 28 yan gida daya sun mutu a sanadiyyar wani mummunan hadarin mota daya rutsa dasu a jahar Bauchi yayin da suke kan hanyarsu ta zuwa garin Yola na jahar Adamawa a ranar Alhamis, 12 ga watan Disamba.
Ba boyayyen abu bane cewa wasu 'yan tsirarun tsofin shugabanni da shugabanni masu ci a yanzu sun mallaki dukiyar da zata iya wadata kasa baki daya. Duk da kokarin irin wadannan shugabanni wajen boye irin kadarori da dukiyar da suk
Gwamnatin Najeriya a karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari za ta gina katafarem jami’ar rundunar Sojan sama a garin Bauchi na jahar Bauchi kamar yadda babban hafsan sojan sama ya tabbatar.
Akalla mutane tara ne suka gamu da ajalinsu a sanadiyyar wani mummunan hadarin mota daya auku a ranar Alhamis, 28 ga watan Nuwamba a kan babbar hanyar Bauchi zuwa Darazo, cikin jahar Bauchi.
Za ku ji yadda ziyarar Rabiu Kwankwaso da sabon Gwamnan PDP ta kaya. A jiya Tsohon Gwamna Rabiu Kwankwaso ya gana da Bala Mohammed a gidan Gwamnatin Bauchi.
Wuta ta yi ta’adi, ta ci dakuna inda Jama’a sun sha da kyar a Garin Gwalameji. Haka zalika gobarar ba ta bar wasu ‘Daliban makarantar koyon aikin nan da ke Garin Bauchi ba.
Kamar yadda muka sani wasu rukunin Musulmi a duniya irin mabiya darika da qadiriya na gudanar da bikin zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammadu Sallahu Alaihi Wasallam.
A cewar kakakin rundunar 'yan sandan jihar, wasu daga cikin jama'a sun tabbaatar da cewa masu laifin ne suka taba yi musu fashi. Ya kara da cewa daga cikin masu laifin da suka kama akwai mambobin wasu kungiyoyi biyu na 'yan ta'add
Jihar Bauchi
Samu kari