Atiku Abubakar
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Hukumae zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) na ci gaba da shirye-shirye don zaben shekarar 2027. Akwai manyan shari'o'i da za su iya sauya akalar zaben.
Shugaban tsagin ADC, Nafiu Bala ya sanar da sanya sunyen 'yan takarar jam'iyyar ADC a Najeriya. Ya sanya 'yan takarar shugaban kasa, babu Atiku Abubakar
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar da ke takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC ya caccaki Bola Ahmed Tinubu bayan ceto dalibai a jihar Oyo.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin gwamnan jihar Kaduna, Muyiwa Adekeye, ya yi martani ga zargin cewa an yi ganawar siyasa da Nasir El-Rufa'i a asibiti.
Kotun Majistare da ke Yola ta ci tarar ɗan takarar gwamnan ADC na 2027, Omar Suleiman, Naira miliyan uku saboda liƙa fastocin yaƙin neman zaɓe ba bisa ƙa'ida ba.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar da ke takarar shugaban kasa a ADC ya bayyana takaicin yadda gwamnati ta dauki lamuran Obi da El-Rufa'i.
Limamin coci, Elijah Ayodele, ya yi hasashen cewa takarar shugaban kasa ta zaben shekarar 2027 za ta fi karkata tsakanin Bola Tinubu da Atiku Abubakar.
Mai ba Atiku Abubakar shawara kan yada labarai, Paul Ibe, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya dakatar da Femi Gbajabiamila kafin binciken ICPC ya fara.
Atiku Abubakar
Samu kari