Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce akwai bukatar karin haske daga gwamnatin tarayya kan rahoton da IMF ya fitar game da tattalin arzikin Najeriya.
Akwai wasu fitattun 'yan siyasar da Atiku Abubakar ya taba daukowa suyi takara tare kafin Rotimi Amaechi. Mun tattaro abokan gamin Atiku a takarar shugaban kasa.
Kungiyar SPPAF ta bayyana cewa bai kamata dan takarar shugaban kasa na ADC, Atiku Abubakar ya dauki wanda ba zai kawo nasara a matsayin mataimaki ba.
Tsohon antoni janar na tarayya, Abubakar Malami ya karbi bakuncin dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Rotimi Amaechi a gidansa na Abuja.
Mai magana da yawun kungiyar yakin zaben Atiku Abubakar, Kenneth Okonkwo, ya musanta cewa ya yi adawa da Rotimi Amaechi, tare da sake jifar Peter Obi da cin amarsa.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu dan dimokuradiyya ne kuma ba ya katsalandan a bangaren shari'a.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
A labarin nan, za a ji martanin da Nafi'u Bala, shugaban tsagin jam'iyyar ADC ya yi bayan kotu ta yanke hukunci kan shari'ar shugabancin David Mark.
Kenneth Okonkwo ya zargi Peter Obi da cin amanarsa, yana mai cewa Atiku Abubakar ya gane ƙimarsa duk da suka da ya taɓa yi masa, bayan ya ba shi mukami.
Atiku Abubakar
Samu kari