Yajin aikin ASUU
Bola Tinubu zai sanar da karin albashin Ma’aikata a Ranar 1 ga Mayu. Abin da ake tunani shi ne Tinubu zai sanar da mafi karancin albashin da za a koma amfani da shi
Jami'ar gwamnatin tarayya da ke Oye-Ekiti (FUOYE), ta koka kan yadda yajin aikin ƙungiyoyin SSANU/NASU ya jawo silar rasuwar wani dalibi a makarantar.
An bayyana cewa, kungiyar malaman jami'a ta SSANU za ta shiga yajin aiki a ranar Litinin bisa duba da yadda gwamnati ta gaza biya musu bukatunsu.
Wani direban motar bas ya yi bankwana da duniya lokacin da yake tsaka da tuka wasu dalibai zuwa jami'ar Ilorin (Unilorin) da ke birnin Ilorin a jihar Kwara.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta dage kaddamar da shirin ba daliban Najeriya lamuni mara ruwa don karatunsu.
Kungiyoyin ma'aikatan Jami'o'i na SSANU da NASU sun shirya shiga yajin aikin gargadi na tsawon kwanaki bakwai kan rashin biyan su albashi na watanni huɗu.
NLC ta ce an yi mata barazana iri-iri domin a yi watsi da gama-garin zanga-zangar da ta gudanar. Kwamred Joe Ajaero ya ce kungiyar NLC ba za ta ja da baya ba.
Kungiyar NLC ta bada wasu shawarwari da bukatu da ‘yan kwadago da sauran takwarorinta su ka dakatar da zanga-zangar lumunar gama-garin da aka shirya.
Kungiyar malaman jami’o’i ta shiyyar Akure, ta yi Allah-wadai da rashin tallafin da ake ba wa ilimi, ta ce rashin ilimi ne ya jawo yawaitar masu garkuwa da mutane.
Yajin aikin ASUU
Samu kari