Yajin aikin ASUU
Kungiyar malaman jami’o’i reshen jami’ar Abuja ta tsunduma yajin aikin sai baba-ta-gani a ranar Ahamis, 2 ga watan Mayu, 2024 kan abubuwan da ke faruwa da kungiyar.
An yi karin kudin makaranta wa sabbin dalibai da za su fara karatu a zangon shekarar 2024 na jami'ar Ibadan. Kudin ya karu da kusan kashi 480 cikin 100.
Gwamnatin tarayya ta ce tana shirin biyan ma'aikatan lafiya na SSANU da NASU da suke bin gwamnnati tun shekarar 2022. SSANU da NASU sun tsunduma yajin aiki
Gwamnati ta tsokano ‘yan kwadago, ana barazanar rikita kasa saboda kudin lantarki. Ana da labari cewa ana barazanar shirya zanga-zanga da yin kara a kotu.
Kwamared Ali Chiroma, tsohon shugaban ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC ya rasu a asibitin koyarwa na jami'ar Maiduguri da ke jihar Borno ranar Talata.
Bola Tinubu zai sanar da karin albashin Ma’aikata a Ranar 1 ga Mayu. Abin da ake tunani shi ne Tinubu zai sanar da mafi karancin albashin da za a koma amfani da shi
Jami'ar gwamnatin tarayya da ke Oye-Ekiti (FUOYE), ta koka kan yadda yajin aikin ƙungiyoyin SSANU/NASU ya jawo silar rasuwar wani dalibi a makarantar.
An bayyana cewa, kungiyar malaman jami'a ta SSANU za ta shiga yajin aiki a ranar Litinin bisa duba da yadda gwamnati ta gaza biya musu bukatunsu.
Wani direban motar bas ya yi bankwana da duniya lokacin da yake tsaka da tuka wasu dalibai zuwa jami'ar Ilorin (Unilorin) da ke birnin Ilorin a jihar Kwara.
Yajin aikin ASUU
Samu kari