Yajin aikin ASUU
A rahoton ne za a ji ma’aikatan Najeriya sun sha alwashin sai sun yi zanga-zanga. NLC ta ce sun tsara yadda za a fita zanga-zangar ba tare da an yi aika-aika ba.
Kungiyar malaman jami'o'i ta ƙasa ASUU ta nuna damuwa kan halin matsin da aka shiga a Najeriya sakamakon wasu matakai da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ɗauka.
Bola Tinubu ya jika hantar ma’aikatan jami’a bayan bakar wahala a zamanin Buhari. Gwamnati tana neman hada fada a jami’o’in kasar a dalilin albashin da aka saki.
Bayan zaman tattaunawa da gwamnatin Mohammed Umar Bago, kungiyar kwadago reshen jihar Neja ta janye yajin aikin da ta shiga a ranar Laraba, 21 ga watan Fabrairu.
Kungiyar kwadago a jihar Neja ta sanar da tsunduma yajin aikin sai baba ta gani a jihar wanda zai fara aiki daga ranar Laraba 21 ga Fabrairu, 2024.
Yayin da ake cikin mummunan hali a Najeriya, kungiyar ASUU ta ce ta rasa Farfesoshi 46 saboda tsadar rayuwa a Jami'o'in birnin Abuja da Minna da Keffi.
Gwamnatin tarayya karkashin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta fara biyan albashin malaman jami'o'i na kungiyar ASUU da aka rike saboda yajin aikin da suka yi.
Kungiyar ASUU ta na barazanar shiga yajin-aikin farko a mulkin Bola Tinubu. Farfesa Emmanuel Osodeke ya nuna cewa ana neman hana su hakkokinsu sai sun daina aiki.
Za a ji labari Minista Nkeiruka Onyejeocha ta hadu da wakilan ma’aikata. Ba a iya cin ma wata matsaya a karshen taron da aka yi na ranar Talata a Abuja ba.
Yajin aikin ASUU
Samu kari