Yajin aikin ASUU
Za a ji labari Minista Nkeiruka Onyejeocha ta hadu da wakilan ma’aikata. Ba a iya cin ma wata matsaya a karshen taron da aka yi na ranar Talata a Abuja ba.
Gwamnatin tarayya ta ba kungiyoyin kwadago na NLC da TUC tabbacin cewa za ta cika dukkan alkawurran da ta daukar masu a yarjejeniyar su ta 2023 don janye yajin aiki.
Kungiyoyin kwadago da suka hada da kungiyar kwadago ta Najeriya NLC da kungiyar ‘yan kasuwa ta kasa (TUC) sun shiga yajin aikin gargadi na kwanaki 14.
Tsohon ministan ilmi, Farfesa Tunde Adeniran, ya bayyana cewa yan Najeriya na rububin zuwa Jamhuriyar Benin samo digirin bogi saboda cin hancin dake kasar nan.
Gwamnatin tarayya za ta kara tsawaita dakatar da karbar digiri daga kasashen Kenya, Uganda da Nijar bayan an gano yadda ake samun digirii na bogi.
Rahotanni sun yi ta yawo kan dan jaridar da ya bankado yadda ake samun digirin bogi daga wata jami'a a Jamhuriyar Benin. Dan jaridar ya ce N600k kawai ya kashe.
Biyon bayan matakin gwamnatin Tinubu na daina tantancewa da amincewa da kwalin digiri daga wasu jami'o'in kasashen waje, an bayyana jerin jami'o'in da abin ya shafa.
A safiyar Lahadi aka fara jin cewa daga yau za a tafi yajin-aiki a Najeriya. Wannan sanarwa da ake ta yadawa karya ce kacokam kuma jama’a su yi watsi da ita.
Bola Tinubu ya yi wa malaman jami'a zakin baki cewa zai kara masu kudi. Kungiyar ASUU ta ce 7% kacal aka ware za a kashewa bangaren ilmi a Najeriya.
Yajin aikin ASUU
Samu kari