Arewa
Sarkin Musulmi da sauran Sarakunan Arewa sun yi zama a Kaduna, sun fadawa kan su gaskiya. Sarakunan sun ce lamarin wahalar rayuwa da yunwa ta kai intaha.
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a jihar Kano ta haramtawa Gwamna Abba Kabir rusa wasu gidaje a Unguwar Salanta bayan an shirya rushe su a yankin.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar ya nuna damuwa kan yadda aka bar matasa babu aikin yi inda ya ce hakan babban barazana ce ga Najeriya.
Kungiyar dattawan jam’iyyar APC a yankin Arewa ta Tsakiyan Najeriya sun goyi bayan shugabancin Abdullahi Umar Ganduje inda suka ce ya yi abin da ya dace.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da wani kwamitin aiwatar da shirin na ‘Pulaku’, da nufin magance matsalolin rikicin manoma da makiyaya da kuma samar da hadin kan kasa.
Dan wasan tawagar Super Eagles, Sadiq Umar ya yi martani kan caccakar Alex Iwobi da ake yi a kafafen sadarwa inda ya ce shi ba Iwobi ba ne a yi hankali.
Yan kasuwa sun amince tare da ɗaukar alƙawarin taimakawa gwamnati wajen sauke farashin kayayyakin amfani na yau da kullum waɗanda farashinsu ke hauhawa.
Yayin da ake kuka da tsadar rayuwa, masu adaidaita sahu sun dakatar da duk wasu harkokin tattalin arziki a Damaturu, inda suka yi boren abinda suka kira kwacen kuɗi.
Wasu da ake zargin ‘yan daba ne sun kai farmaki kan kwamishinan Muhalli a jihar Adamawa a gidansa da ke Yola inda suka sace wata motarsa yayin harin.
Arewa
Samu kari