Arewa
An shiga jimami bayan ɗan tsohon gwamnan Kofi, Mohameed Ibrahim Idris ya yanki jiki ya fadi jim kadan bayan dawowar shi daga sallar idi a birnin Tarayya Abuja.
Kungiyar Arewa Renaissance Front a jihar Kano ta gargadi Gwamna Abba Kabir kan binciken tsohon gwamnan jihar, Umar Ganduje game da badakalar kadarorin jihar.
Gwamnatin jihar Yobe ta ce ta kammala dukkanin wasu shirye-shirye ta bangaren tsaro a yayin da za a gudanar da bikin karamar Sallah daga gobe Laraba.
Hasashen hukumar NiMet ya nuna cewa za ayi zazzafar rana da kuma tsawa daga ranar Litinin zuwa Laraba a Nijeriya. Wannan lokaci ne na bukukuwan Sallah.
An sanar da ranar da ya kamata Musulmai a Najeriya su fara duba watan sallah a shekarar 2024, wanda tuni an azumci kwanaki da dama a watan Ramadana.
Dattawan Arewa sun nuna bacin rai kan yadda gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu ta tsige shugabab hukumar alhazai ta Kirista, Rabaran Yakubu Pam.
An tafka babban rashi bayan mutuwar ɗan Majalisar dokokin jihar Kano, Haliliu Kundila da ke wakiltar mazabar Shanono/Bagwai bayan ya sha fama da jinya.
Rundunar sojoji ta karyata jita-jitar cewa ta na nuna wariya musamman a shari'ar sojoji da ake yi a Enugu inda ake zargin ta na fifita sojojin Arewa kan na Kudu.
Yayin da ake cikin halin kunci a Najeriya, ‘yan bindiga sun yi yunkurin kai hari kan rumbun Gwamnatin Tarayya da ke karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina.
Arewa
Samu kari