Arewa
Shugabannin APC a gundumar Galadima sun kori shugaban jam'iyyar, Tukur Danfulani daga mukaminsa kan wasu zarge-zarge da suka haɗa da nuna wariya.
Tsohon Ministan wasanni a mulkin Muhammadu Buhari, Solomon Dalung ya koka kan yadda aka yi watsi da shi a asibitin Jos kan N80,000 kacal wanda likita zai duba shi.
A makon da ya gabata, tsohon gwamnan jihar Katsina, Barista Ibrahim Shehu Shema ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP mai adawa a jihar zuwa APC mai mulki.
Yan sandan jihar Gombe ta kaddamar da shirin fara koya wa tubabbun yan kalare sana'o'i a fadin jihar. Shirin ya samu tallafin wata kungiya da gwamnatin jihar.
Tsohon ɗan wasan Super Eagles, Tijjani Babangida ya gamu da hatsarin mota a jihar Kaduna inda kaninsa, Ibrahim Babangida ya riga mu gidan gaskiya.
Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya nada tsohon gwamnan jihar, Sa'idu Dakingari a matsayin Amirul Hajji na wannan shekara domin jigilar mahajjata.
Kungiyar Dattawan Arewa ta yi Allah wadai da sabon tsarin harajin 0.5% da Babban Bankin Najeriya, CBN ya kawo domin tabbatar da tsaron yanar gizo.
Shugaban kungiyar Dattawan Borno, Farfesa Khalifa Dikwa, ya bayyana dalilin da ya sa Dattawan Arewa suke adawa da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
UNICEF ta nuna takaici kan yadda yaran da basa zuwa makaranta ke karuwa a Najeriya. Ta fitar da cewa yara sama da miliyan 18 da basa zuwa makaranta.
Arewa
Samu kari