Arewa
An ruwaito yadda ;yan ta'adda suka kai farmaki sansanin sojojin Najeriya a jihar Yobe tare da kashe jami'in soja da kuma kone motocin sintiri na jami'ai.
Ana cikin jimamin rasuwar dalibai mata a jihar Nasarawa, wasu mata huɗu sun sake rasa rayukansu yayin da suka gamu da cunkoso a wurin karbar Zakka a jihar Bauchi.
Hukumar Kwastam a yankin jihar Kebbi ta tabbatar da cewa wasu matasa da ake zargin barayin shinkafa ne sun sace buhunnan shinkafa 29 a ofishinsu.
Malamin addinin Islama ya bayyana yadda 'yan kabilar Igbo ke tsanar auren Musulmi saboda wasu dalilai na addini da kabilanci a yankin Kudu maso Gabas.
Bayan ganin Peter Obi a masallaci, hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana kadan daga abin da ya gani na alamar siyasa game da wannan ziyara.
Gwamna Abdullahi Sule ya ba da umarnin gudanar da cikakken bincike domin gano maƙasudin turereniyar da ta yi ajalin ɗalibai a jami'ar jihar Nasarawa.
Rahotannin sun tabbatar da cewa daliban tsangaya 15 da aka sace su a jihar Sokoto sun kubuta daga hannun 'yan bindigan makwanni biyu bayan maharan sun dauke su.
Yayin da farin jinin jam'iyyar NNPP ke neman dusashewa a Kano, jigon jam'iyyar, Razaq Adebirigbe ya ce wannan ba sabon abu ba ne a siyasa amma za su yi galaba.
Hukumar tsare-tsare da raya birane ta jihar Kano ta rusa wasu gidaje a Gurin Gawa, yankin ƙaramar hukumar Kumbotso duk da umarnin babbar kotun jihar.
Arewa
Samu kari