Anambra
Hukumar yan sanda ta bayyana cewa binciken da likitoci suka yi wa gawar matar nan da aka tsinci gawarta a Otal ɗin Anambra ya nuna ba duka bane ya yi ajalinta.
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta bayyana cewa jihohin Arewacin Najeriya sun fi shiga matsi tun bayan cire tallafin mai da Shugaba Bola Tinubu ya yi a kasar.
Bakwai daga cikin jihohin Najeriya 36 sun samu kujerar minista fiye da guda daya a lokacin gwamnatin tsohon shugaban kasa. Muhammadu Buhari na biyu a 2019.
Jamia'an 'yan sanda sun bazama neman wasu da ake zargin sun sace wani kasurgumin Boka a jihar Anambra, an rasa rayuka yayin sace bokan a dakin otal din shi.
Ƴam bindiga sun bi tsakar dare sun yi awon gaba da wani babban boka mai bayar da maganin bindiga a jihar Anambra. Ƴan bindigan sun sace shi ne a otel ɗinsa.
Hayaƙin janareto ya yi sanadin rasuwar mata da miji, yaransu biyu, surukarsu da kuma mai taya su aiki a Onitsha da ke jihar Anambra. An bayyana cewa ma'auratan.
Sojojin Najeriya sun yi gagarumar nasarar kama wata babbar mota makare da makamai a jihar Ogun a yayin da ake kokarin wucewa da su zuwa jihar Anambra. Jami'in.
Hukumar Yaki da Miyagun Kwayoyi (NDLEA) ta yi nasarar kama wasu mutane da kayan maye ciki har da wata lauya da aka kama a jihar Lagos mai suna Helen Ebikpolade.
Ƴan sanda sun cafke wata mata mai shekara 50 a duniya, bisa lakaɗawa mahaifiyarta mai shekara 75 shegen duka a jihar Anambra ya yin da ta ke yi mata wanka.
Anambra
Samu kari