Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Za a ji cewa jam’iyyar NNPP ta samu karin kujerar majalisar dokoki a jihar Nasarawa. an samu wadanda su ka lashe zabe a APC, PDP, NNPP har da SDP a Nasarawa.
Kanada ta yarda ta taimakawa Jihar Kano domin magance matsalolin kiwon lafiya, ilmi da sauransu. Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi bayanin makomar zamansa da jakadan.`
Auwalu Lawan Aranposu ya hadu da Abba Gida Gida, APC za ta rasa shugaban karamar hukumarta zuwa NNPP. Larabar nan za a kaddamar da shi a matsayin cikakken ‘dan NNPP.
Gwamnan Kano yana neman yadda farashin abinci zai sauko kafin watan azumi. Abba Kabir Yusuf ya yi alkawari zai raba abinci ga masu karamin karfi a kowace mazaba.
Alƙalin da ke shari'ar Ɗanbilki Kwamanda ba shi da lafiya saboda haka ba zai iya sauraren shari'ar a yau ba, an ɗage shari'ar zuwa Maris mai zuwa.
A wata hira da Legit Hausa, Buba Galadima ya musanya rade-radin cewa APC mai mulki za ta karbe ‘dan takaran shugaban kasar NNPP, ya kuma yi zancen takarar 2027.
Kakakin jam’iyyar NNPP na kasa ya zargi kotu da sakin hanya a shari’ar Kano, ya ce Nasir Gawuna ya taya Abba Kabir Yusuf nasara a 2023, amma aka garzaya kotu.
A wani sauyin yanayin siyasa, shugaban APC ya roki gwamnan Kano ya bar NNPP. Abdullahi Umar Ganduje ya yi kira ga Abba Kabir Yusuf ya shigo jam’iyya mai mulki.
Hadimin gwamnan Kano, Anas Abba Dala, ya sake fitowa ya soki shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje. An jigon na NNPP ya yi kaca-kaca da Ganduje.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari