Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Za a ji labarin yadda APC ta ga samu da rashi, aka bar Abba a matsayin Gwamnan Jihar Kano bayan kotun koli ta tabbatar da nasarar Abba Kabir Yusuf da NNPP mai mulki.
A karon farko, Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana bayan kotun koli ta tabbatar da nasarar Abba Kabir Yusuf a jihar Kano. Jagoran Kwankwasiyya ya ce an dauki darasi.
APC ta sha kashi a kotun koli a shari'ar gwamnan jihar Kano. Za a ji cewa abubuwa 2 da alkalai suka duba wajen ba Abba Gida Gida nasara a zaben Gwamnan Kano
Muna kawo maku abin da yake faruwa a kotun koli a zaman hukuncin shari’ar tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf yau a kotun koli da Abdullahi Sule na jihar Nasarawa.
Ministar kasuwanci a gwamnatin tarayya ta kai ziyara zuwa jihar Kano. Gwamna Abba Gida Gida ya yi kus-kus da Minista ana daf da yanke hukuncin kotu
Kotun koli za ta yi zama domin warware shari’o'in zabe da yawa a makon nan. Ana sa ran kotun kolin Najeriyar ta raba gardamar Abba v Gawuna ranar Juma’a
Wasu Magoya bayan jam’iyyar APC sun fara shirin bikin rantsar da Gawuna a Kano. Mabiya Nasiru Gawuna sun ce idan dai ba a canza tsarin mulki ba, an yi waje da NNPP.
A Kano, karamin kotun da na daukaka kara duk sun tsige gwamnatin Abba Kabir Yusuf, aka tabbatar da nasara ga Dr. Nasiru Yusuf Gawuna, yanzu ana jiran kotun koli.
Dan majalisar tarayya da ke wakiltar mazabar Fagge, ya ba dalibai 512 daga makarantun jami'a da na sakandire tallafin miliyoyin naira. Zai kuma gina firamare.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari