Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Bola Tinubu yana lura da abubuwan da ke faruwa, ya yi kira ga gwamnoni su bi sahun Abba Gida Gida ganin kokarin da Abba ya fara a Kano na yakar masu boye kaya
Akwai yiwuwar wasu jami’an da Abba Kabir Yusuf ya aika kananan hukumomi za su zama kantomomi. Idan aka kawo shugabannin rikon kwarya, ana barazanar zuwa kotu.
Wata takarda ta nuna an shirya cafke wasuda zarar Nasiru Gawuna ya yi nasara a kotu. APC ta karyata zancen ba ‘yan sanda su damke wasu idan Gawuna ya samu mulki
Za a ji cewa jam’iyyar NNPP ta samu karin kujerar majalisar dokoki a jihar Nasarawa. an samu wadanda su ka lashe zabe a APC, PDP, NNPP har da SDP a Nasarawa.
Kanada ta yarda ta taimakawa Jihar Kano domin magance matsalolin kiwon lafiya, ilmi da sauransu. Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi bayanin makomar zamansa da jakadan.`
Auwalu Lawan Aranposu ya hadu da Abba Gida Gida, APC za ta rasa shugaban karamar hukumarta zuwa NNPP. Larabar nan za a kaddamar da shi a matsayin cikakken ‘dan NNPP.
Gwamnan Kano yana neman yadda farashin abinci zai sauko kafin watan azumi. Abba Kabir Yusuf ya yi alkawari zai raba abinci ga masu karamin karfi a kowace mazaba.
Alƙalin da ke shari'ar Ɗanbilki Kwamanda ba shi da lafiya saboda haka ba zai iya sauraren shari'ar a yau ba, an ɗage shari'ar zuwa Maris mai zuwa.
A wata hira da Legit Hausa, Buba Galadima ya musanya rade-radin cewa APC mai mulki za ta karbe ‘dan takaran shugaban kasar NNPP, ya kuma yi zancen takarar 2027.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari