
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso







Sheikh Abdulhakeem Kamilu Ado Wudil mahaddacin Qur'ani, makarancin Hadith Da Fikihu zai zama ‘Dan Majalisa a NNPP, ya canji mahaifinsa da ya rasu daf da zabe.

Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ya ce an kai wa magaya bayansa hari ne don hana shi shiga Kano.

Yadda Tururuwar Mutane Sukayi Farin Dango A Kano Domin Tarbar Kwankwaso a Kano, Garin da ya kasance mahaifa ga Dan takarar shugabancin Kasa a jamiyyar NNPP

Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida-Gida shi ne 'dan takarar gwamnan Kano a NNPP. Sirikin Kwankwason yayi karatu har zuwa matakin digiri na biyu.

Jami’ar Jihar Kaduna ta KASU, ta rasa Farfesa Aminu Yusuf Usman bayan jiya. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana alakarsa da Masanin tattalin arzikin da ya rasu.

Yaron shugaban Hukumar DSS ya fadi dalilin rigimar mahaifiyarsa da Abba Gida Gida, ya ce gaskiyar abin da ya faru shi ne, ‘Dan takaran NNPP ne ya zagi matar DG.
Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso
Samu kari